Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

majalisa

  • Majalisar Sudan Ta Soki Siyasar Tattalin Arziki Ta Gwamnatin Kasar

    Majalisar Sudan Ta Soki Siyasar Tattalin Arziki Ta Gwamnatin Kasar

    Jan 11, 2018 11:16

    'Yan majalisar dokokin kasar ta Sudan sun yi sukar ne akan yadda gwamnati ta kasa warware matsalolin yau da kullum na rayuwar mutane

  • Taron Shugabannin Majalisun Kasashen Musulmi Kan Birnin Qudus A Kasar Morocco

    Taron Shugabannin Majalisun Kasashen Musulmi Kan Birnin Qudus A Kasar Morocco

    Dec 13, 2017 05:48

    Kungiyar hadin kan majalisun kasashen larabawa ta sanar da cewa a gobe Alhamis za ta gudanar da wani taro na gaggawa a kasar Morocco don tattauna matsayar da shugaban Amurka Donald Trump ya dauka na sanar da birnin Qudus a matsayin babban birnin haramtacciyar kasar Isra'ila.

  • Majalisar Dokokin Senegal Ta Cire Rigar Kariya Ga Wani Dan Majalisar Kasar Domin Hukuntashi

    Majalisar Dokokin Senegal Ta Cire Rigar Kariya Ga Wani Dan Majalisar Kasar Domin Hukuntashi

    Nov 26, 2017 07:41

    Majalisar Dokokin Senegal ta kada kuri'ar amincewa da cire rigar kariya ga Khalifa Sall tsohon magajin garin birnin Dakar fadar mulkin kasar da yake matsayin dan majalisar a halin yanzu domin fuskantar shari'a.

  • Shugaban Majalisar Dokokin Kasar Habasha Ya Yi Murabus Daga Kan Mukaminsa

    Shugaban Majalisar Dokokin Kasar Habasha Ya Yi Murabus Daga Kan Mukaminsa

    Oct 09, 2017 12:04

    Shugaban Majalisar Dokokin Kasar Habasha ya yi murabus daga kan mukaminsa tare da bayyana shirinsa na fayyace dalilin yin murabus dinsa a nan gaba.

  • Anyi Doke-Doke A Majalisar Uganda Saboda Dokar Takaita Shekarun Dan Takarar Shugaban Kasa

    Anyi Doke-Doke A Majalisar Uganda Saboda Dokar Takaita Shekarun Dan Takarar Shugaban Kasa

    Sep 27, 2017 16:34

    Rikici da doke-doke ya barke a majalisar dokokin kasar Uganda a kwana ta biyu tsakanin 'yan majalisar masu goyon bayan cire dokar da ta sanya iyaka ga shekarun dan takarar shugabancin kasar da kuma masu adawa da dokar.

  • Angela Markel Ta Ce Ba Za Kafa Gwamnati Da 'Yan Adawa Ba.

    Angela Markel Ta Ce Ba Za Kafa Gwamnati Da 'Yan Adawa Ba.

    Sep 25, 2017 05:42

    Bayan kawo karshen aikin Majalisar dokokin Jamus da kuma bayyana sakamakon farko , Shugabar jam'iyyar Christian Democratic Union Angela Markel ta ce ba za su kafa gwamnati da jam'iyu masu adawa da manufar jam'iyar ba.

  • 'Yan Adawa Sun Gabatar Da Kudurin Rusa Majalisar Dokokin Afirka Ta Kudu

    'Yan Adawa Sun Gabatar Da Kudurin Rusa Majalisar Dokokin Afirka Ta Kudu

    Aug 11, 2017 05:46

    'Yan adawan kasar Afirka ta Kudu sun gabatar da wani kuduri na rusa majalisar kasar da gudanar da sabon zaben, 'yan kwanaki bayan kayen da suka sha a kokarin da suka yi na tsige shugaban kasar Jacob Zuma.

  • Majalisar Wakilan Nigeria Ta Fara Bincike Kan Kisan Yan Nigeria 97 A Bakasin Kamaru

    Majalisar Wakilan Nigeria Ta Fara Bincike Kan Kisan Yan Nigeria 97 A Bakasin Kamaru

    Jul 15, 2017 17:37

    A jiya Jumma'a ce majalisar wakilan Nigeria ta fara bincike don gano yadda jandarmari na kasar Kamaru suka kashe yan Nigeria 97 a yankin bakasi daga kudu maso gabacin kasar.

  • Majalisar Dokokin Palasdinu Ta Maida Martani Kan Hana 'Yan Kungiyar Hamas Albashi A Majalisar

    Majalisar Dokokin Palasdinu Ta Maida Martani Kan Hana 'Yan Kungiyar Hamas Albashi A Majalisar

    Jul 09, 2017 18:59

    Majalisar Dokokin Palasdinu ta bayyana cewa matakin da hukumar cin kwarya-kwaryar gashin kan palasdinawa ta dauka na hana 'yan Majalisar da suka fito daga kungiyar Hamas albashi yana matsayin shelanta yaki ne kan Majalisar.

  • Masar: An Bude Binciken 'Yan Majalisar Da Su ka Halarci Taron Kungiyar MKO.

    Masar: An Bude Binciken 'Yan Majalisar Da Su ka Halarci Taron Kungiyar MKO.

    Jul 02, 2017 19:18

    shugaban majalisar wakilan kasar Masar Ali Abdul Ali, ne ya bada umarnin a bude binciken 'yan majalisar 5 da su ka halarci taron kunkiyar MKO mai fada da tsarin musulunci a Iran.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS