Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

majalisa

  • An Dakatar Da 'Yan Majalisa 48 A Kasar Zambiya Saboda Kin Sauraren Jawabin Shugaban Kasar

    An Dakatar Da 'Yan Majalisa 48 A Kasar Zambiya Saboda Kin Sauraren Jawabin Shugaban Kasar

    Jun 14, 2017 05:30

    Shugaban Majalisar dokokin kasar Zambiya ya dakatar da ‘yan majalisar na babbar jam’iyyar adawar kasar su 48 saboda kin halartar zaman majalisar da suka yi a lokacin da shugaban kasar Edgar Lungu yake gabatar da jawabi a a gaban majalisar.

  • Theresa ta Nemi Gafarar Wakilan Jam'iyarta A Majalisa

    Theresa ta Nemi Gafarar Wakilan Jam'iyarta A Majalisa

    Jun 10, 2017 11:53

    Firaministar Birtaniya Theresa May ta nemi gafarar wakilan Jam'iyarta dake Majalisar dokokin kasar biyo bayan shan kayin da jam'iyar su ta yi a zaben 'yan Majalisun da aka gudanar

  • Tsohon Shugaban Kasar Senegal Zai Tsaya Takarar Majalisar Dokokin Kasa

    Tsohon Shugaban Kasar Senegal Zai Tsaya Takarar Majalisar Dokokin Kasa

    May 31, 2017 17:33

    A daidai lokacin da zaben 'yan majalisar kasar Senegal ke ci gaba da kusatowa, an bayyana cewar tsohon shugaban kasar Abdoulaye Wade na shirin tsayawa takara zama dan majalisar wakilan kasar.

  • An Kara Tsawaita Dokar Ta Baci da Watanni Shida A Kasar Mali

    An Kara Tsawaita Dokar Ta Baci da Watanni Shida A Kasar Mali

    Apr 30, 2017 16:46

    Majalisar Dokokin kasar Mali ta tsawaita dokar ta bacin da aka sanya a kasar na tsawon wasu watanni shida masu zuwa a ci gaba da kokarin da gwamnatin kasar take yi na fada da ta'addanci da kuma masu tsatstsaurar ra'ayin addini da suke kai hare-hare a arewaci kasar.

  • Majalisar Dokokin Masar Ta Amince Da Kafa Dokar Ta Baci A Kasar

    Majalisar Dokokin Masar Ta Amince Da Kafa Dokar Ta Baci A Kasar

    Apr 11, 2017 19:01

    Majalisar dokokin kasar Masar ta amince da kafa doka ta baci a kasar na tsawon wattannin ukku bayan harin ta'addancin da aka kai kan wasu wuraren bauta na kiristoci a ranar lahadin da ta gabata.

  • Majalisar Dokokin Masar Ta Amince Da Bukatar Yin Gyarar Fuska Dokar Yaki Da Ta'addanci A Kasar

    Majalisar Dokokin Masar Ta Amince Da Bukatar Yin Gyarar Fuska Dokar Yaki Da Ta'addanci A Kasar

    Apr 11, 2017 10:24

    Majalisar Dokokin Masar ta kada kuri'ar amincewa da daftarin kudurin neman aiwatar da gyare-gyare a dokokin da suka shafi yaki da ayyukan ta'addanci a kasar.

  • Gagarumar Zanga-Zangar A Gaban Majalisar Dattawan Nijeriya Kan Dakatar Da Ndume

    Gagarumar Zanga-Zangar A Gaban Majalisar Dattawan Nijeriya Kan Dakatar Da Ndume

    Apr 04, 2017 16:48

    Dubun dubatan masu zanga-zanga ne suka taru a gaban kofar shiga majalisar dokokin Nijeriya da ke birnin Abuja, babban birnin kasar suna masu bukatar da a janye dakatarwar da aka yi wa Sanata Ali Ndume wanda ke wakiltar Borno ta Kudu da majalisar dattawan kasar ta yi.

  • Majalisar Dattawan Nijeriya Ta Dakatar Da Sanata Ali Ndume Na Watanni Shida

    Majalisar Dattawan Nijeriya Ta Dakatar Da Sanata Ali Ndume Na Watanni Shida

    Mar 29, 2017 17:02

    Majalisar dattawan Nijeriya ta dakatar da tsohon shugaban masu rinjaye na majalisar, Sanata Ali Ndume na tsawon watannni shida saboda bukatar da ya gabatar na a binciki shugaban majalisar Bukola Saraki da kuma Sanata Dino Melaye saboda aikata ba daidai ba.

  • Yunkurin kara wa'adin Shugaban kasa a Masar

    Yunkurin kara wa'adin Shugaban kasa a Masar

    Feb 26, 2017 18:01

    'Yan Majalisar Dokokin Masar sun bukaci kara wa'adin shugabancin kasar

  • An Tsige Ndume A Matsayin Shugaban Masu Rinjaye Na Majalisar Nijeriya

    An Tsige Ndume A Matsayin Shugaban Masu Rinjaye Na Majalisar Nijeriya

    Jan 10, 2017 17:05

    'Yan Majalisar Dattawan Nijeriya na jam’iyyar APC mai mulki a kasar sun tsige Sanata Muhammad Ali Ndume daga mukaminsa na shugaban masu rinjaye a majalisar inda suka maye gurbinsa da Sanata Ahmed Lawal.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS