-
HRW Ta Zargi Sojojin Mali Da Burkina Da Cin Zarafin Bil Adama
Sep 09, 2017 10:10Kungiyar kare hakkin bil adama ta kada da kasa cewa da (Human Rights Watch) ta zargi sojojin Mali da Burkina faso da take hakkin bil adama a yakin da suke da mayakan dake ikirari da sunan Islama a tsakiyar kasar Mali.
-
Majalisar Dinkin Duniya Zata Ladabtar Da Duk Wanda Yake Hana Aiwatar Da Sulhu A Mali
Sep 06, 2017 10:11Kwamitin tsaro na MDD ya kafa majalisa mai kula da duk wanda yake kafar ungulu da yerjejeniyar sulhun ta kasar Mali na shekara ta 2015.
-
Jakadun Mali da Nigeria Sun Gana Da Ministan Harkokin wajen Iran
Aug 22, 2017 06:34Jakadun kasashen Mali, Nigeria, Sirilanka da Kuma Jumhuriyar Check sun gana da ministan harkokin wajen kasar Iran Mohammad Jawada Zarif
-
Sojojin MDD A Kasar Mali 9 Ne Suka Ji Rauni Sanadiyyar Tashin Bom
Aug 22, 2017 06:32Sojojin tabbatar da zaman na lafiya na MDD a kasar Mali 9 ne suka ji rauni sanadiyyar tashin bom a kan hanyar motarsu a jiya litinin .
-
Mali : An Jingine Shirin Zaben Jin Ra'ayin Al'umma
Aug 19, 2017 11:09Shugaban Ibrahim Bubakar Keita na Mali na sanar da dage shirin zaben jin ra'ayin al'ummar kasar kan yiwa kundin tsarin mulkin kasar kwaskwarima.
-
ICC : Dan Jihadi, Zai Biya Diyya A Timbuktu
Aug 17, 2017 10:31Kotun hukunta mayan laifuka ta duniya cewa da ICC, ta ce dan jihadin nan na Mali Ahmad al Faqi al Mahdi zai biyan diyya ta Yuro miliyan biyu da dubu dari bakwaiu saboda lalata wurare masu tarihi a birnin Timbuktu.
-
Babban Sakataren MDD Ya Yi Allah Wadai Da Harin Da Aka Kai Kan Dakarun MDD A Mali
Aug 15, 2017 11:46Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya yi tofin Allah tsine tare da yin Allah wadai kan harin wuce gona da irin da aka kai kan dakarun wanzar da zaman lafiya da sulhu na Majalisar Dinkin Duniya da ke kasar Mali.
-
An Kashe Mutum 9 A Jerin Hare-hare Kan Sansanin MDD A Mali
Aug 15, 2017 06:27Rahotanni daga Mali na cewa mutane tara ne suka rasa rayukansu a wasu tagwayen hare-haren 'yan bindiga a sansanin tawagar kiyaye zaman lafiya ta MDD a Mali.
-
Mali: Tsofaffin 'Yan Hamayya Sun Ki Amincewa Da Yi Wa Kundin Tsarin Mulki Kwaskwarima.
Aug 14, 2017 18:55Kungiyar 'yan tawayen ta Azwad, ta yi watsi da shirin sauraron ra'ayin al'ummar kasar akan yin kwaskwarima akan tsarin mulki ba tare da an san ayoyin dokar da za a yi kwaskwarimar ba.
-
MDD Za Ta Gudanar Da Bincike Kan Take Hakkokin Bil'adama A Mali
Aug 06, 2017 10:09Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa za ta gudanar da bincike dangane da batun take hakkokin bil'adama a kasar Mali biyo bayan gano wasu maka-makan kaburbura da aka gano a kasar.