-
Majalisar Dinkin Duniya Zata Gudanar Da Bincike Kan Cin Zarfin Bil-Adama A Kasar Mali
Aug 06, 2017 05:36Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewar zata gudanar da bincike kan yadda aka ci zarafin bil-Adama a sassa daban daban na kasar Mali.
-
Kasashen Jamus Da Faransa Zasu Karfafawa Na G5 Gwiwa
Aug 01, 2017 18:19Kasashen Jamus da kuma Faransa sun sha alwashin karfafawa kasashen yankin Sahel wajen yaki da mayakan dake ikirari da sunnan jihadi.
-
Wani Jirgi Mai Saukar Ungulu Na Minusma Ya Fadi A Mali
Jul 26, 2017 16:53Wani jirgi mai saukar ungulu na tawagar wazar da zaman lafiya ta MDD a Mali ya fadi a arewacin kasar Mali.
-
Mutane Hudu Sun Rasu Sanadiyar Harin Masu Dauke Da Makamai A Gabashin Mali
Jul 26, 2017 06:27Magabatan tsaron kasar mali sun sanar da mutuwar mutane 4 sakamakon harin masu dauke da makamai a gabashin kasar
-
Mali: An Kame Wasu Mutane Masu Da Ke Da Alaka Da 'Yan Ta'adda
Jul 24, 2017 16:45Majiyoyin tsaro a kasar Mali sun sanar da cafke wasu mutane da ake zargin cewa suna da alaka da kungiyoyin 'yan ta'adda a arewacin kasar.
-
Gwamnatin Mali Ta Tabbatar Da Kama Wani Kasurgumin Dan Ta'adda A Timbuktu
Jul 23, 2017 17:29Ministan tsaron kasar Mali Janar Salif Traoré ya bayyana cewar dakarun kasar tare da taimakon na kasar Faransa sun sami nasarar kama wani babban kusa a kungiyar masu dauke da makamin nan ta Macina Liberation Front da ta jima tana kai hare-hare kan 'yan kasashen waje da kuma wasu cibiyoyin kasar Malin.
-
Mali: An Gano Gawawwakin Sojoji 6 A Arewacin Kasar
Jul 18, 2017 12:04Majiyar tsaro a birnin Bamako ta sanar da gano gawawwakin sojojin kasar a yankunan Gao da Munaka a arewacin kasar ta Mali.
-
Mali: An Samu Gawawwakin Sojoji 8 Da Suka Bata A Ranar 9 Ga Watan Yuli
Jul 17, 2017 17:30Rundunar sojin kasar Mali ta sanar da samun gawawwakin sojojinta 8 da 'yan bindiga suka sace su tun a ranar 9 ga wannan wata na Yuli.
-
Mali : An Hallaka Wani Kwamandan Mayakan Jihadi
Jul 14, 2017 14:41Rahotanni daga Mali na cewa sojojin kasar sun hallaka wani kwamandan mayakan jihadi na kungiyar FLM a tsakiyar kasar.
-
Kungiyoyin Da Suka Sa Hannu Kan yarjejeniyar Sulhu Sun Yi Ba-Ta-Kashi A Mali
Jul 13, 2017 12:59Kungiyoyin da suka rattaba hannu a kan yarjejeniayr sulhu a arewacin kasar Mali sun yi artabu a lokacin zaman kwamitin bin kadun yin aiki da yarjejeniyar, wanda ya fara zama a ranar Talata da ta gabata.