-
Mali: Sabon Fada A Tsakanin Kungiyoyin Da Su Ka Yi Sulhu
Jul 12, 2017 19:07Kungiyoyin sun yi fada ne a garin Kidal da ke arewacin kasar ta Mali
-
Mali: Sojoji 9 Sun Bace Bayan Harin Masu Dauke Da Makamai
Jul 10, 2017 19:09Majiyar tsaron kasar Mali ta ce; Sojojin kasar sun yi taho mu gama da masu dauke da makamai a garin Ménaka da ake arewacin kasar.
-
Dauki Ba Dadi Tsakanin Masu Dauke Da Makami A Kasar Mali Ya Lashe Rayukan Mutane
Jul 07, 2017 07:01Dauki ba dadi tsakanin kungiyoyin da suke dauke da makamai a kasar Mali ya lashe rayukan mutane akalla uku a jiya Alhamis.
-
Mali: A kalla mutane 3 Ne Su ka Mutu A Fada Tsakanin Kungiyoyin Masu Dauke Da Makamai.
Jul 06, 2017 18:56Kamfanin dillancin labarun (AFP) ya ambato cewa; An yi fadan ne ayau alhamis a tsakanin kungiyoyin Azbinzawa da kuma wadanda su ke samun goyon bayan gwamnati.
-
Shuwagabannin Kasashen Yankin Sahel Sun Kaddamar Da Wata Sabuwar Rundunar Yaki Da Ta'addanci
Jul 03, 2017 11:55Shuwagabannin kasashen yankin Sahel 5 tare da hadin kai da manya manyan kasashen duniya sun gabatar da wata sabuwar rundunar yaki da ta'addanci a yankin yammacin Afrika, wacce zata yi aiki tare da rundunar majalisar dinkin duniya da ta dade tana wannan gwagwarmayan
-
Faransa Ta Jaddada Ci Gaba Da Fada Da Ta'addanci A Afirka
Jul 02, 2017 19:18Shugaban kasar Fransa Emmanuel Macron ya bayyana haka ne a yau lahadi da ya kai ziyarar aiki a Kasar Mali.
-
Shugaban Kasar Faransa Zai Gana Da Wasu Shuwagabannin Afrika Kan Yaki Da Ta'addanci
Jul 01, 2017 17:27Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron zai gana da wasu shuwagabannin Afrika a gobe Lahadi a birnin Bamako na kasar Mali don tattauna batun kafa wata sabuwar runduna ta yaki da ta'addanci a yankin Sahel, wanda ya hada da yakar kungiyar Al-qaeda da kuma Boko Haram.
-
Mutanen Mali Sun Yi Zanga-Zangar Nuna Kin Amincewa Da gyaran Kundin Tsarin Mulkin Kasar
Jul 01, 2017 16:54Mutane kimani 2000 ne suka fito zanga zangar nuna rashin amincewarsu da gyaran kundin tsarin mulkin kasar.
-
Dubban Magoya Bayan Yiwa Kundin Tsarin Mulkin Kasar Mali Gyara Sun Gudanar Da Zanga Zanga
Jun 29, 2017 06:21Dubban magoya bayan aiwatar da sauye sauye a cikin kundin tsarin mulkin kasar Mali sun gudanar da zanga zanga a birnin Bamako babban birnin kasar a jiya Laraba.
-
Gwamnatin Mali Ta Koma Kan Kujerar Tattaunawa Da 'Yan Tawayen Kasar
Jun 25, 2017 12:25Gwamnatin Mali ta sanar da cewa ta koma kan kujerar tattaunawa da bangaren 'yan tawayen kasar bayan dakatar da zaman tun a shekara ta 2015 da ta gabata.