-
Mali : Kawancen Mayakan Jihadi A Sahel Ya Dau Alhakin Kai Harin Bamako
Jun 20, 2017 05:42Kawancen Mayakan Jihadi A yankin Sahel mai alaka da kungiyar Al'Qaida ya sanar da cewa shi keda alhakin kai hari kan jami'an tsaro da fararen hula a wurin shakatawa nan na ''Le Campement Kangaba'' dake gabashin Bamako, babban birnin kasar Mali.
-
Mali: An Kashe Wasu Mahara Hudu A Kusa Da Birnin Bamako
Jun 19, 2017 12:00Ministan Tsaron kasar Mali ya sanar a jiya lahadi da dare cewa; An kai wa wurin shakatawa na Kangaba hari, tare da yin garkuwa da mutanen da ke cikinsa.
-
An Kaiwa Sojojin Mali Hari
Jun 18, 2017 05:44Wasu 'Yan bindiga sun kai hari Sansanin Sojin kasar Mali dake arewacin kasar , lamarin da yayi sanadiyar mutuwar Sojoji biyar tare da jikkata wasu takwas na daban
-
Adadin Mutane Da Suka Rasu Sanadiyar Harin Ta'addanci A Mali Ya Karu
Jun 11, 2017 12:13MDD ta gano wasu gawawarki hudu na dakarunta a arewacin kasar Mali
-
Yawan Asarar Rayuka A Arewacin Kasar Mali Ya Karu
Jun 11, 2017 06:44Majalisar dinkin duniya ta bada sanarwan gano karin gawar wani sojojanta a arewacin kasar bayan hare haren da aka kai masu a daren Alhamis da ta gabata
-
MDD Ta Yi Tir Da Kashe Jami'anta Uku A Mali
Jun 10, 2017 05:51Sakatare Janar na MDD Antonio Guterres, ya yi tir da harin da aka kai kan jami'an wanzar da zaman lafiya na MDD a Mali, al'amarin da ya yi sanadin mutuwar jami'ai uku.
-
An Jikkata Sojojin Faransa A Mali
Jun 02, 2017 06:39Dakarun tsaron Faransa dake kasar Mali sun sanar a jiya Alkhamis cewa wasu daga cikin Sojojin su takwas sun jikkata sanadiyar Harin da aka kai sansanin Dakarun wanzar da zaman lafiya na MDD a garin Tunbuctou dake kasar ta Mali.
-
Wasu 'Yan Bindiga Sun Kashe Jami'an Tsaron Niger A Kusa Da Kan Iyakar Kasar Da Mali
Jun 01, 2017 19:24Majiyar tsaron Jamhuriyar Niger ta sanar da cewa: Wasu gungun 'yan bindiga sun kaddamar da harin wuce gona da iri kan jami'an tsaron kasar a yankin da ke kusa da kan iyaka da kasar Mali.
-
MDD Ta Yi Allah Wadai Da Kashe Sojojinta Biyu A Mali
May 24, 2017 11:08Kwamitin sulhu na MDD ya yi Allah wadai kan harin da aka kai ga ma'aikatan kiyaye zaman lafiya na MDD a kasar Mali.
-
Sabon Shugaban Faransa Ya Jaddada Aniyar Gwamnatinsa Na Ci Gaba Da Yakar 'Yan Ta'adda A Mali
May 19, 2017 17:52Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya sake jaddada aniyar gwamnatinsa ta ci gaba da yakar 'yan ta'adda a kasar Mali da sauran kasashen yankin Sahel da suke fama da bala'in ayyukan ta'addancin kungiyoyin 'yan ta'addan masu ikirarin kishin Musulunci.