Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

masar

  • Masar: Muna Fatan Mohammad Salah Zai Buga Gasar Cin Kofin Duniya Duk Da Raunin Da Ya Samu

    Masar: Muna Fatan Mohammad Salah Zai Buga Gasar Cin Kofin Duniya Duk Da Raunin Da Ya Samu

    May 27, 2018 13:25

    Ministan wasanni da matasa na kasar Masar, Khalid Abd El-aziz, ya bayyana fatan cewa shahararren dan wasan kwallon kafa na kasar Mohammed Salah zai buga gasar kwallon kafa ta duniya da za gudanar a kasar Rasha duk kuwa da rauni da ya samu a kafadarsa a jiya Asabar.

  • Masar Ta Yaba Da Tattaunawar Aljeriya Kan Rikicin Libiya

    Masar Ta Yaba Da Tattaunawar Aljeriya Kan Rikicin Libiya

    May 24, 2018 06:47

    Ministan harakokin wajen Masar ya yaba da tattaunawar da makwabtar Libiya suke yi a Aljeriya domin lalubo hanyar magance rikicin kasar Libiya

  • Human Rights Watch Ta Yi Soka Kan Wuce Gona Da Irin Sojojin Masar A Sina

    Human Rights Watch Ta Yi Soka Kan Wuce Gona Da Irin Sojojin Masar A Sina

    May 22, 2018 14:51

    Kungiyar kare hakkin bil-Adama ta Human Rights Watch ta bayyana cewa: Matakan da sojojin gwamnatin Masar suke dauka da sunan yaki da ta'addanci a yankin Sina sun yi hannun riga da dokoki.

  • Gwamnatin Masar Tana Ci Gaba Da Kame 'Yan Adawar Siyasa

    Gwamnatin Masar Tana Ci Gaba Da Kame 'Yan Adawar Siyasa

    May 21, 2018 07:33

    Mahukunta Masar sun bada umurnin tsare wani dan adawar siyasa kan zargin alaka da kungiyar ta'addanci a kasar.

  • Ma'aikatar Harkokin Wajen Sudan Ta Kirayi Jakadan Masar Domin Bayyana Masa Kokenta

    Ma'aikatar Harkokin Wajen Sudan Ta Kirayi Jakadan Masar Domin Bayyana Masa Kokenta

    May 20, 2018 07:44

    Ma'aikatar harkokin wajen Sudan ta kirayi jakadan Masar da ke kasarta domin bayyana masa rashin jin dadinta kan wani wasan kwaikwayo da za a nuna a wata tashar talabiji na kasar Masar.

  • Iyalan Tsohon Shugaba Morsi Sun Nuna Tsananin Damuwarsu Kan Halin Da Yake Ciki

    Iyalan Tsohon Shugaba Morsi Sun Nuna Tsananin Damuwarsu Kan Halin Da Yake Ciki

    May 19, 2018 13:24

    Iyalan hambararren shugaban kasar Masar Muhammad Morsi sun bayyana tsananin damuwarsu dangane da mawuyacin halin da yake ciki a inda ake tsare da shi.

  • Tashin Bom Ya Ritsa Da Babban Kwamandan Rundunar Tsaron Lardin Sina Na Masar

    Tashin Bom Ya Ritsa Da Babban Kwamandan Rundunar Tsaron Lardin Sina Na Masar

    May 18, 2018 07:24

    Wani bom ya tashi a kan hanyar shigewar tawagar babban kwamandan rundunar tsaro a lardin Sina ta Arewa da ke kasar Masar.

  • Rundunar Sojin Masar Ta Sanar Da Kame 'Yan Ta'adda 19 A Yankin Sina Na Kasar

    Rundunar Sojin Masar Ta Sanar Da Kame 'Yan Ta'adda 19 A Yankin Sina Na Kasar

    May 17, 2018 07:22

    A wani samame da rundunar sojin Masar ta gudanar a yankin Sina na kasar ta yi nasarar cafke 'yan ta'adda 19.

  • Sojojin Masar Sun Halaka 'Yan Ta'adda 21 A Yankin Sinai

    Sojojin Masar Sun Halaka 'Yan Ta'adda 21 A Yankin Sinai

    May 10, 2018 22:09

    A ci gaba da kaddamar da farmakin da dakarun gwamnatin Masar ke a yankin Sinai, sun sanar da halaka 'yan ta'adda 21 a yankin tare da kame wasu.

  • An Gagara Cimma Matsaya A Taron Magance Matsalar Madatsar Ruwan Kasar Ethiopia

    An Gagara Cimma Matsaya A Taron Magance Matsalar Madatsar Ruwan Kasar Ethiopia

    May 08, 2018 06:42

    Ministan harkokin wajen kasar Masar ya bayyana cewar har ya zuwa yanzu dai an gagara cimma wani abin a zo a gani a taron tattaunawa tsakanin kasar Masar, Sudan da Ethiopia don magance rikicin da ya kunno kai a tsakaninsu dangane da madatsar ruwar da kasar Ethiopia take ginawa a kan Tekun Nilu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS