-
Sojojin Masar Sun Kashe 'Yan Ta'adda Sama Da 100 Tun Bayan Kaddamar Da Harin Sinai
Mar 10, 2018 01:54Kakakin rundunar sojin kasar Masar, Tamer El-Refaie, ya bayyana cewar rundunar sojin kasar ta sami gagarumar nasarar a watan farko na hare-haren da suka kaddamar da nufin tsarkake yankin Sinai na kasar daga 'yan ta'adda bayan da suka sami nasarar kashe sama da 'yan ta'adda 100 a yanki baya ga wadanda aka kama.
-
Kasar Masar Ta Yi Watsi Da Zargin Da Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Kanta
Mar 08, 2018 15:31Ma'aikatar harkokin wajen kasar Masar ta yi kakkausar suka kan Kwamitin Kolin Kula da Kare Hakkin Bil-Adama na Majalisar Dinkin Duniya dangane da rahoton da ya fitar kan kasarta.
-
Bahram Qasemi: Kirkiro Fitintinu Na Siyasa Ba Zai Haifar Da Alhairi Ga Kasashen Musulmi Ba
Mar 07, 2018 13:45Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qasemi, ya bayyana zarge-zargen da Masar da Saudiyya suka yi wa Iran da cewa hankoron haifar da gaba a tsakanin Kasashen musulmi ba maslaha ce gare su ba.
-
Yarima Mai Jiran Gadon Masarautar Saudiyya Ya Yi Furucin Cin Mutunci Kan Al'ummar Qatar
Mar 06, 2018 08:31Yarima mai jiran gadon masarautar Saudiyya ya yi furucin cin mutunci kan al'ummar Qatar ta hanyar bayyana cewar al'ummar Qatar ba su shige yawan mazauna hanya guda na kasar masar ba.
-
Wani Sabon Sabani Ya Kunno kai Tsakanin Kasashen Masar Da Turkiyya
Mar 04, 2018 08:55Wani sabon sabani tsakanin kasashen Masar da Turkiyya ya sake kunno kai bayan da Masar ta sake samun nasarar gano yankuna masu dauke da iskar gas da man fetur a kusa da kan iyakarta da kasar Cyprus.
-
Sojojin Masar Sun Kashe Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Yankin Sina Na Kasar
Mar 04, 2018 08:45Rundunar sojin Masar ta sanar da kashe wasu gungun 'yan ta'adda ta mutane goma a ci gaba da samamen da sojojin suke gudanarwa a yankin Sina da ke arewacin kasar.
-
Sudan Da Masar Sun Sake Kulla Dangantar Diflomatsiyya
Mar 03, 2018 11:28Kasashen Sudan da Masar sun sanar da sake kulla huldar diflomatsiyya a tsakaninsu, a cewar ministan harkokin wajen Sudan.
-
Masar: 'Yan Ta'adda A Yankin Sina Suna Ci Gaba Da Kai Hare-hare
Mar 02, 2018 03:13Majiyar tsaron Masar ta ce wata mota da aka cika da abubuwa masu fashewa ta tarwatse a garin Rafah dake arewacin Sina
-
Sojojin Masar Sun Halaka Yan Ta'adda 13 A Yankin Sinaa
Mar 01, 2018 15:31Sojojin kasar Masar sun bada labarin halaka yan ta'adda kimani 13 a yankin Sinaa a yau Alhamis
-
Masar: Hatsarin Jirgin Kasa Ya Ci Rayuka 18
Feb 28, 2018 15:26Majiyar sufuri daga kasar Masar din ta ce jirage kasa biyu ne suka yi karo da juna a gundumar al-Buhairah inda nan take mutane 18 suka kwanta dama.