-
Masar : Lauya Zai Sha Dauri Kan Kiran A Yi Wa Mata Fyade
Dec 03, 2017 02:22Wata kotu a Masar ta yanke hukuncin zama gidan yari na shekara uku kan lauyan nan Nabih al-Wahsh, wanda ya kira a yi wa matan dake sanya wando ''jeans'' yagagge fyade.
-
Kasashen Masar Da Rasha Sun Jaddada Muhimmancin Fada Da Ta'addanci
Nov 30, 2017 08:25Ministan tsaron kasar Rasha, ya bayyana haka ne a yayin ganawa da shugaban kasar Masar Abdulfattah al-Sisy.
-
Jami'an Tsaron Masar Sun Kai Farmaki kan Maboyar 'Yan Ta'adda A Yankin Sina Na Kasar
Nov 28, 2017 15:32Ma'aikatar harkokin cikin gidan kasar Masar ta sanar da cewa: Jami'an tsaron kasar sun kai farmaki kan wani maboyan 'yan ta'adda a lardin Sina ta Arewa, inda suka halaka wasu gungun 'yan ta'adda.
-
Ta'addanci : Masar Ta Dau Matakin Ba-Sani-Ba Sabo
Nov 27, 2017 03:04Hukumomi a kasar Masar sun sanar da daukan matakan ba sani ba sabo akan yaki da ta'addanci.
-
Shugaban Masar Ya Yi Alkawarin Daukan Fansa Ga Wadanda Suka Harin Al-Arish
Nov 26, 2017 08:42Shugaban kasar masar ya ce gwamnati za ta dauki fansa a kan wadanda suka kai harin ta'addanci a masalacin Arrauda na garin Al-arish dake cikin jihar Sinai ta arewa
-
Wata Kotu A Kasar Masar Ta Zartar Da Hukuncin Kisa kan Wasu Gungun 'Yan Ta'adda
Nov 26, 2017 04:10Wata kotu a kasar Masar ta zartar da hukuncin kisa kan wasu 'yan ta'adda bakwai bayan ta tabbatar da kasancewarsu mambobi a kungiyar ta'addanci ta Da'ish tare da hannu a aiwatar da kisan gilla kan jama'a.
-
Majami'ar Kiristoci A Masar Ta Janye Gudanar Da Tarukanta Domin Taya Musulmi Alhini
Nov 25, 2017 08:36Majami'ar kasar Masar ta dakatar da gudanar da tarukan da aka saba gudanarwa na shekara-shekara a kowace ranar hudu ga watan Nuwamba, sakamaon harin ta'addancin da aka kaddamar kan musulmi a masallaci.
-
Zarif: Harin Da Aka Kai A Masar Aiki Ne Da Ya Yi Hannun Riga Da Koyarwar Musulunci
Nov 25, 2017 08:36Ministan harkokin wajen kasar Iran Dr. Muhammad Jawad Zarif ya bayyana harin ta'addancin da aka kai a kan masallacia cikin gundumar Sinai da cewa aiki ne na dabbanci, wanda ya yi hannun riga da dukkanin koyarwa irin ta addinin muslunci.
-
Abinda aka sani Game Da Mummunan Harin Masar
Nov 25, 2017 02:32A halin da ake ciki an shiga zaman makoki na kwanaki uku a Masar bayan mummunan harin da ya yi ajalin mutum 235 da raunana wasu sama da 100 a masallacin Juma'a na al-Rawda dake lardin Bir al-Abedda a yankin arewacin Sinai.
-
Masar : Harin Ta'addanci Ya Yi Ajalin Mutum 230 A Masallacin Juma'a
Nov 24, 2017 15:54Wasu gungun 'yan ta'adda sun farma wani Masallacin Juma'a a lardin Sina ta Arewa da ke kasar Masar, inda suka kashe mutane fiye da 230 tare da jikkata wasu fiye da 100 na daban.