-
Ana ci Gaba Da Samun Sabani Tsakanin Saudiyya Da Masar.
Mar 07, 2017 09:21Ministan harkokin wajen kasar Saudiyya ba zai halarci taro da takwarorinsa na Larabawa a birnin alkahira.
-
Fira Ministan Gwamnatin Hadin Kan Kasar Libiya Ya Yi Suka Kan Bangaren Siyasar Da Ke Garin Tabruk
Mar 05, 2017 03:31Fira ministan gwamnatin hadin kan kasa a Libiya ya yi kakkausar suka kan matakin da bangaren siyasa da ke da zama a garin Tabruk a gabashin kasar dangane da nuna rashin amincewa da shiga tsakanin kasar Masar a kokarin da take yi na warware dambaruwar siyasar kasar ta Libiya.
-
Majalisar Dokokin Masar Ta Kada Kuri'ar Amincewa Da Tsige Wani Dan Adawa Daga Majalisar
Mar 01, 2017 03:32Majalisar Dokokin Masar ta kada kuri'ar amincewa da matakin tsige wani shahararren dan adawa da ya fito daga mazabar Monofia da ke lardin Nile Delta.
-
Yunkurin kara wa'adin Shugaban kasa a Masar
Feb 28, 2017 02:31A ci gaba da kokarin Masar na samun karin karfi a cikin gida da yankin, Wakilan Majalisar dokokin kasar na yunkurin kara wa'adin Shugaban kasa daga shekaru 4 zuwa 6.
-
Sojojin Gwamnatin Masar Sun Kashe Wasu 'Yan Ta'adda Tare Da Kame Wasu Na daban
Feb 27, 2017 14:09Sojojin gwamnatin Masar sun kai wasu jerin samame a yankin Tsibirin Sina na kasar, inda suka kashe wasu gungun 'yan ta'adda guda shida tare da kame wasu 18 na daban.
-
Daurin Shekaru 5 A Kan Wani Malamin Masar Bisa Zargin Tozarta Muslunci
Feb 27, 2017 09:11Wata kotu a kasar masar ta zartar hukuncin daurin shekaru 5 a gidan kaso a kan wani malmin addini mai suna Muhammad Abdullah da aka fi sani da sheikh Mizo, bisa zarginsa da tozarta ababe masu tsarki a muslunci.
-
Yunkurin kara wa'adin Shugaban kasa a Masar
Feb 26, 2017 14:31'Yan Majalisar Dokokin Masar sun bukaci kara wa'adin shugabancin kasar
-
Shugabannin Kasashen Tunisiya, Masar Da Aljeriya Za Su Taro Kan Rikicin Kasar Libya
Feb 21, 2017 02:24kasashen Tuninisya, Masar da kuma Aljeriya sun kira wani taron shugabanninsu a birnin Aljas na kasar Aljeriya domin tattauna matsalar rikicin kasar Libya.
-
Masar, Algeriya, Da Tunisia Ba Su Amince Da Yin Amfani Da Karfin Soji A Kan Libya Ba
Feb 20, 2017 13:59Minstocin harkokin wajen kasashen Masar, Aljeriya, da kuma Tunisia sun jaddada rashin amincewarsu kan yin amfani da karfin soji domin warware rikicin kasar Libya.
-
Sojojin Masar Sun Kama Wasu Gungun 'Yan Ta'adda A Yankin Sina'i Na Kasar
Feb 20, 2017 02:53Rundunar sojin kasar Masar ta sanar da nasarar kama wasu 'yan ta'adda su 8 'yan wata kungiya ta 'yan ta'adda a wani samame da suka kai tungar 'yan ta'addan da ke yankin Jabal al-Hilal da ke tsakiyar yankin Sina na kasar.