Ana ci Gaba Da Samun Sabani Tsakanin Saudiyya Da Masar.
https://parstoday.ir/ha/news/middle_east-i18306-ana_ci_gaba_da_samun_sabani_tsakanin_saudiyya_da_masar.
Ministan harkokin wajen kasar Saudiyya ba zai halarci taro da takwarorinsa na Larabawa a birnin alkahira.
(last modified 2018-08-22T06:59:47+00:00 )
Mar 07, 2017 09:21 UTC
  • Ana ci Gaba Da Samun Sabani Tsakanin Saudiyya Da Masar.

Ministan harkokin wajen kasar Saudiyya ba zai halarci taro da takwarorinsa na Larabawa a birnin alkahira.

Ministan harkokin wajen kasar Saudiyya ba zai halarci taro da takwarorinsa na Larabawa a birnin alkahira.

Majiyar Kungiyar hadin kan kasashen larabawa ta ce abu ne mai yiyuwa jakadan Saudiyyar a kasar Masar, Ahmad Kahdan shi ne zai wakilci kasarsa a taro ba minista Adil Jubair ba.

 Cibiyar labaru ta "Mada Misr" ta ce; rashin halartar taron da Adali Jubair zai yi, yana da alaka ne da rashiin jituwar da ke tsakanin Saudiyya da Masar.

Sabani a tsakanin kasashen biyu dai, yana da alaka ne da yakin Yemen da Syria da Saudiyyar ta ke goyon bayan kungiyoyin ta'addanci.