Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

masar

  • Shugaban AU Ya Bukaci Daukar Matakan Hana Aukuwar Tashe-tashen Hankula A Afrika

    Shugaban AU Ya Bukaci Daukar Matakan Hana Aukuwar Tashe-tashen Hankula A Afrika

    Mar 19, 2019 06:20

    Shugaban kungiyar tarayya Afrika, na wannan karo, kana shugaban kasar Masar Abdel-Fattah al-Sisi ya bukaci kwamishinan kungiyar, Moussa Faki, da a dauki kwararan matakan rigakafin tashe tashen hankula domin bunkasa cigaban nahiyar Afrika cikin sauri.

  • Sojojin Masar Sun Halaka 'yan Ta'adda 46

    Sojojin Masar Sun Halaka 'yan Ta'adda 46

    Mar 11, 2019 15:05

    Rundunar sojin kasar Masar ta sanar da halaka 'yan ta'adda 46 a cikin yankin Sinai ta arewa.

  • MDD Ta Yi Kakkausar Kan Halin Da Fursunonin Siyasa Suke Ciki A Bahrain

    MDD Ta Yi Kakkausar Kan Halin Da Fursunonin Siyasa Suke Ciki A Bahrain

    Mar 11, 2019 15:05

    Kwamitin katre hakkin bil adama na majalisar diniin duniya ya yi kakkausar suka dangane da halin da fursunonin siyasa suke ciki a kasar Bahrain.

  • Masar Ta Ce Isra'ila Na Kokarin Rarraba Kawunan Shugabanin Afirka

    Masar Ta Ce Isra'ila Na Kokarin Rarraba Kawunan Shugabanin Afirka

    Feb 27, 2019 08:15

    Mataimakin ministan harakokin wajen Masar ya ce a halin da ake ciki yanzu mahukuntan haramtacciyar kasar Isra'ila na kokarin rarraba kawunan kasashen Afirka

  • Zimbabwe Ta Rage Darajar Kudin Kasarta Saboda Matsalolin Tattalin Arziki

    Zimbabwe Ta Rage Darajar Kudin Kasarta Saboda Matsalolin Tattalin Arziki

    Feb 25, 2019 15:07

    Gwamnatin kasar Zimbabwe ta sanar rage darajar kudin kasar da nufin tunkarar matsalolin tattalin arziki da kasar take fama da su.

  • Gwamnatin Kasar Masar Tana Goyon Bayan Dunkulewar Kasar Iraqi

    Gwamnatin Kasar Masar Tana Goyon Bayan Dunkulewar Kasar Iraqi

    Feb 25, 2019 05:44

    Shugaban kasar Masar Abdul Fattah Assisi ya ce gwamnatinsa tana goyon bayan dunkulewar kasar Iraqi.

  • Masar: An Zartar Da Hukuncin Kisa Akan Wasu Mutane

    Masar: An Zartar Da Hukuncin Kisa Akan Wasu Mutane

    Feb 20, 2019 17:52

    Kafafen watsa labarun Masar sun ce an zatar da hukuncin kisa akan mutane 9 wadanda aka samu da laifi wajen kai wa babban mai shigar da kara na kasar hari

  • Masar: An Kai Harin Ta'addanci A Birnin Alkahira

    Masar: An Kai Harin Ta'addanci A Birnin Alkahira

    Feb 19, 2019 12:23

    Harin ta'addancin ya yi sanadiyyar mutuwar jami'an tsaro 3 da kuma jikkata wasu ukun

  • An Hallaka Mayakan (IS) Bakwai A Masar

    An Hallaka Mayakan (IS) Bakwai A Masar

    Feb 17, 2019 10:37

    Rundinar sojin kasar Masar, ta sanar da hallaka mayakan kungiyar (IS), guda bakwai, a yayin da suka kai hari kan wani shingen bincike na soji a arewacin yankin Sinai.

  • Majalisar Dokokin Kasar Masar Ta Amince Da Batun Tsawaita Shugabancin Shugaban Kasar

    Majalisar Dokokin Kasar Masar Ta Amince Da Batun Tsawaita Shugabancin Shugaban Kasar

    Feb 14, 2019 19:16

    Majalisar dokokin kasar Masar ta fara aikin tattauna batun gudanar da gyara wa kundin tsarin mulkin kasar wanda zai bawa shugaba Abdulfattaha Assisi damar shugabancin kasar har zuwa shekara ta 2034.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS