-
Ayyukan Hadin Gwiwa Tsakanin Rundunonin Sojin Kasashen Masar Da Rasha
Oct 13, 2016 02:04Rundunononin soji na kasar Masar da Rasha na shirin gudanar da wani gagarumin atisayi a karon farko, da nufin karfafa ayyukan hadin gwiwa a tsakaninsu.
-
An Fara Gurfanar Da Shuwagabannin yan Uwa Musulmi A Gaban Kotu A Kasar Masar
Oct 08, 2016 08:22An fara gurfanar da shuwagabannin kungiyar ikhwanul muslimin na kasar Masar a gaban kulia.
-
Ma'aikatar Kula Da Harkokin Addini A Masar Ta Bada Sanarwan Rufe Hubbaren Imam Husain(a) Da Ke Birnin Alkahira
Oct 06, 2016 12:17Ma'aikatar harkokin addini na kasar Masar ta bada sanarwan cewa zata rufe hubbaren Imam Husain(a) da ke birnin Alkahira a ranakun tasu'a da kuma aashoora saboda matsalar tsaro.
-
Halakar 'Yan Ta'adda A Yankin Tsibirin Sina Na Kasar Masar
Oct 05, 2016 02:19Jami'an tsaron Masar sun kashe wasu gungun 'yan ta'addan kungiyar Baitu-Maqdis a yankin Tsibirin Sina na kasar.
-
'Yan Sandan Masar Sun Bindige Wani Babban Kusa A Kungiyar Muslim Brotherhood
Oct 04, 2016 07:46'Yan sandan kasar Masar sun bindige wani babban kusa na kungiyar Muslim Brotherhood da aka haramta a kasar tare da wani memba a kungiyar har lahira yayin wani musayen wuta tsakanin bangarori biyu a daren jiya.
-
Yan Ta'adda Sun kashe Jami'an Tsaron Masar Biyar A Tsibirin Sina
Oct 03, 2016 13:50Ma'aikatar harkokin cikin gidan kasar Masar ta sanar da cewa: Harin ta'addanci ya lashe rayukan 'yan sandan kasar biyar a garin Arisha da ke lardin Arewacin Tsibirin Sina.
-
An hallaka 'yan ta'adda 12 a tsibirin Sinai na kasar Masar
Oct 03, 2016 02:16Majiyar tsaron Masar ta sanar da hallaka 'yan ta'adda 12 yayin wani gumurzu tsakanin Sojojin kasar da 'yan ta'addar a tsibirin Sinai
-
Wato Kotu A Masar Ta Yi Watsi Da Bukatar Bata Yerejjeniyar Sayarda Wasu Tsibiran Kasar Ga Saudia
Sep 30, 2016 02:05Wata kotu a kasar masar ta yi watsi da bukatar dakatar da yerjejeniyar da gwamnatin kasar ta cimma da saudia kan mayar da ikon wasu tsibiran kasar ga kasar ta saudia.
-
Ci Gaba Da Cin Zarafin Fursunonin Siyasa A Gidajen Kurkukun Kasar Masar
Sep 29, 2016 02:17A rahoton da kungiyoyin kare hakkin bil-Adama suka fitar a jiya Laraba yana dauke da bayanin cewa: Fursuononin siyasa suna ci gaba da fuskantar mawuyacin hali a gidajen kurkukun kasar Masar musamman gidan kurkukun Aqrab da ke birnin Alkahira fadar mulkin kasar.
-
Masar : Adadin Mutanen Da Suka Mutu A Hadarin Kwale-kwale Ya Karu Zuwa 202
Sep 28, 2016 07:00Rahotanni daga kasar Masar na cewa, yawan mutuwan da suka mutu a kwale-kwalen nan da ya nutse da bakin haure a lardin Behaira da ke gabar ruwan arewacin kasar ya karu zuwa 202.