Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

masar

  • Masar Ta Bukci Hadin Kai Tsakanin Kasashen Iran, Saudiyya, Masar da Indonesiya

    Masar Ta Bukci Hadin Kai Tsakanin Kasashen Iran, Saudiyya, Masar da Indonesiya

    Sep 26, 2016 07:27

    Ministan harkokin wajen kasar Masar ya bukaci hadin kai tsakanin kasashen Iran, Masar, Saudiyya da Indonesiya da nufin farfado da ci gaban kasashe masu tasowa.

  • Masar: Fiye da 'yan ci rani 100 ne su ka mutu a gabar ruwan kasar Masar

    Masar: Fiye da 'yan ci rani 100 ne su ka mutu a gabar ruwan kasar Masar

    Sep 24, 2016 04:51

    MAsar ta bayyana mutuwar fiye da mutane 100 yan gudun hijira

  • Kotu A Masar Ta Dage Zaman Sauraren Shari'ar Tsohon Shugaban Kasar Muhammad Morsi

    Kotu A Masar Ta Dage Zaman Sauraren Shari'ar Tsohon Shugaban Kasar Muhammad Morsi

    Sep 23, 2016 06:22

    Kotu a kasar Masar ta dage zaman sauraren shari'ar tsohon shugaban kasar da aka zaba ta hanyar dimokaradiyya Muhammad Morsi zuwa 20 ga watan Oktoba.

  • Harin Ta'addanci Ya Lashe Ran Sojan Masar Guda Tare Da Jikkata Wasu Na Daban A Arewacin Kasar

    Harin Ta'addanci Ya Lashe Ran Sojan Masar Guda Tare Da Jikkata Wasu Na Daban A Arewacin Kasar

    Sep 22, 2016 07:31

    Harin wuce gona da iri da wasu gungun 'yan ta'adda suka kaddamar kan tawagar sojojin Masar a garin Sheikh Zuwaid da ke lardin Tsibirin Sina a shiyar arewacin kasar ya lashe ran soja guda tare da jikkata wasu uku na daban.

  • Masar Ta Bayyana Shirinta Na Taka Rawa A Fagen Yaki Da Ta'addanci Da Fataucin Mutane

    Masar Ta Bayyana Shirinta Na Taka Rawa A Fagen Yaki Da Ta'addanci Da Fataucin Mutane

    Sep 20, 2016 13:08

    Shugaban kasar Masar ya bayyana shirin kasarsa na hada kai da kasashen duniya gami da kungiyoyin kasa da kasa a fagen yaki da ta'addanci da fataucin mutane.

  • Matuka Jirgin saman Masar biyu sun hallaka sanadiyar faduwar wani Jirgin soja mai saukar Ungulu

    Matuka Jirgin saman Masar biyu sun hallaka sanadiyar faduwar wani Jirgin soja mai saukar Ungulu

    Sep 19, 2016 13:14

    Kafafen watsa labaran Masar sun sanar da faduwar waji Jirgin soja mai saukar Ungulu na Kasar a arewacin kasar, tare da hallaka matukan sa biyu.

  • Masar : An Bada Umurnin Rike Kaddarorin Masu Fafatuka

    Masar : An Bada Umurnin Rike Kaddarorin Masu Fafatuka

    Sep 17, 2016 11:02

    Kotu a Masar ta bada umurnin rike kaddarorin wasu shahararun masu fafatukar kare hakkin bil adama da kuma wasu kungiyoyi masu zamen kansu a ci gaba da bincike akan zubawa wata kungiyar fara hula kudi daga ketare.

  • Gwamnatin Kasar Masar Ta Kara Tsananta Tsaro A Kan Iyakarta Da Libya

    Gwamnatin Kasar Masar Ta Kara Tsananta Tsaro A Kan Iyakarta Da Libya

    Sep 16, 2016 00:59

    Sojojin Kasar Masar sun kara karfafa matakan tsaro a kan iyakar kasar da kasar Libya don hana mayakan yan ta'adda shiga kasarsu.

  • Misrawa 16 sun rasu kafin fara aikin hajjin bana

    Misrawa 16 sun rasu kafin fara aikin hajjin bana

    Sep 10, 2016 06:40

    Ministan Lafiya na Masar ya sanar da cewa ya zuwa yanzu Maniyata aiki hajji 'yan kasar 16 ne suka rasa rayukansu a Saudiya.

  • Bukatar Al'ummar Masar Kan Neman Murabus Din Shugaban Kasar Abdul-Fatah Al-Sisi

    Bukatar Al'ummar Masar Kan Neman Murabus Din Shugaban Kasar Abdul-Fatah Al-Sisi

    Sep 04, 2016 01:23

    Kiyayya da salon mulkin shugaban kasar Masar Abdul-Fatah Al-Sisi yana ci gaba da daukan sabon salo, inda a halin yanzu al'ummar kasar suka fara neman ya yi murabus daga kan karagar shugabancin Masar sakamakon bakar wahalar rayuwa da karin tabarbarewar harkar tattalin arziki da na tsaron kasa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS