-
Jiragen Yakin Masar Sun Kashe 'yan Ta'adda A yankin Sinaa
Aug 14, 2016 10:19Jiragen Yakin Masar Sun Kai hari a yankuna daban-daban na yankin Sinaa
-
Shugaban Masar Ya Bayyana Ta'addanci Da Sama Da Fadi Da Dukiyar Kasa A Matsayin Manyan Barazana
Aug 13, 2016 11:08Shugaban kasar Masar ya bayyana ta'addanci da matsalar sama da fadi da dukiyar kasa a matsayin manyan barazana da zasu raunana kasar.
-
Jiragen Saman Yakin Sojin Masar Sun Yi Luguden Wuta Kan Maboyar 'Yan Ta'adda
Aug 11, 2016 01:20Rundunar sojin Masar ta sanar da halaka 'yan ta'adda 19 a wani luguden wuta da jiragen saman yakin sojin kasar suka yi kan maboyar 'yan ta'addan kungiyar Da'ish a yankin Sina.
-
Gwamnatin Masar Ta Dauki Alkawarin Warware Matsalolin Tattalin Arzikin Kasar
Aug 09, 2016 06:27Gwamnatin Masar ta dauki alkawarin cewa da zarar ta karbi bashi a bankin bada lamuni na duniya zata fara aiwatar da gyare-gyare a harkar tattalin arzikin kasar.
-
Jami'an Tsaron Masar Sun Samu Nasarar Halaka 'Yan Ta'adda Da Dama A Yankin Sina Na Kasar
Aug 07, 2016 06:37A wani samame da jami'an tsaron Masar suka kaddamar kan maboyar 'yan ta'addan kungiyar Ansar Baiti-Maqdis a garin Arisha da ke Tsibirin Sina na kasar sun samu nasarar halaka gungun 'yan ta'adda ciki har da kwamandansu.
-
Tsohon Muftin Kasar Masar Ya Tsallake Rijiya Da Baya Daga Kokarin Kashe Shi
Aug 06, 2016 00:44Ma'aikatar cikin gidan kasar Masar ta sanar da cewa tsohon muftin kasar Ali Jum'ah ya tsallake rijiya da baya a kokarin kashe shi da aka yi a wani masallaci a birnin Alkahira da yake jagorantar sallar Juma'a a wajen.
-
An Kama manyan Jami'an tsaron Kasar Turkiya 4 A Arewacin Masar
Aug 05, 2016 13:46Dakarun tsaron Masar sun kame wasu manyan jami'an tsaro na Ma'aikatar leken asirin kasar Turkiya 4 a tsibirin Arewacin kasar
-
Sharhi : Dakarun Masar Sun Halaka Jagoran Kungiyar Ansar Bait Maqdis
Aug 05, 2016 00:54A jiya ne rundunar sojin kasar Masar ta sanar da kashe Abu Du'a Ansari jagoran kungiyar 'yan ta'addan takfiriyyah ta Ansaru Bait Maqdis, a wani harin ba zata da aka kai a maboyarsa acikin yankin Sinai da ke kudancin kasar ta Masar.
-
An Dakatar Da Khudubar Jumma'a Irin Guda A Masallatan Jumma'a Na Kasar Masar
Aug 05, 2016 00:41Gwamnatin kasar Masar ta soke khudubin jamma'a a rubuce wanda limaman masallatan jumma'ar kasar suka ki amincewa da shi.
-
Kungiyar Kasashen Larabawa ta Bukaci Takwararta Ta Turai Da Ta Kare Hakkokin Al'ummar Palasdinu
Aug 04, 2016 13:40Kiran Kungiyar Larabawa ga turawa.