-
Barayin Danyen Man Fetur A Kasar Mexico 20 Ne Suka Halaka Sanadiyyar Gobara
Jan 19, 2019 06:37Akalla mutane 20 ne masu satar danyen man fitur daga bututan man a karkashin kasa suka halaka a kasar Mexico a jiya Jumma'a
-
Gwamnatin Mexico Ta Ki Amincewa Da Bukatar Kungiyar LIMA Dangane Da Venezuela
Jan 05, 2019 07:01Gwamnatin kasar Mexico ta ki amincewa da bukatar kungiyar Lima ta kasashen yankin Laten Amurka na bukatar shugaban kasar Venezuela ya sauka kan mukaminsa na shugaban kasarsa.
-
Mexico: Sakamakon Tarwatsewar Wasu Abubuwa Mutane 24 Sun Rasa Rayukansu
Jul 06, 2018 06:32Wasu jerin fashe -fashe a wani wajen sayar da kayayyakin wasan wuta a kasar Mexico sun lashe rayukan mutane akalla 24 tare da jikkata wasu fiye da 30 na daban.
-
Dan Takara Ra'ayin Sauyi Ya Lashe Zaben Mexico
Jul 02, 2018 10:33A Mexico, dan takarar masu ra'ayin kawo sauyi, Andres Manuel Lopez Obrador, ya lashe zaben shugaban kasar, wannan shi ne karon farko da wani dan takara mai wannan ra'ayin ya lashe zaben wannan kasa.
-
Kasar Mexico Ba Zata Biya Kudaden Gina Katanga Tsakanin Kasar Da Amurka Ba
May 30, 2018 06:58Shugaban kasar Mexico Enrique Peña Nieto ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta taba biyan kudade don gina katanka tsakanin kasar da kasar Amurka ba.
-
Jami'an Tsaron Kasar Mexico Sun Kame Mutumin Da Ake Zargi Da Kashe Dalibai 43
Mar 14, 2018 06:31Ma'aikatar shari'ar kasar Mexico ta sanar da kame shahararren mai fataucin muggan kwayoyi a kasar da ake zargi da hannu a kashe daliban makaranta 43 a shekara ta 2014.
-
Mexico : Hadarin Jirgin Minista Ya Yi Ajalin Mutum 13
Feb 17, 2018 16:07Hukumomin shari'a a jihar Oaxaca a kudancin Mexico, sun ce mutum 13 ne suka gamu da ajalinsu a yayin da wani jirgi mai saukar ungulu na ministan cikin gida na kasar, Alfonso Navarrete, dake kan hanyar zuwa yankin da girgiza kasa ta auka ma a jiya Juma'a ya yi hadari.
-
Ana Ci Gaba Da Samun Bullar Kashe- Kashen Gilla Kan Mata A Kasar Mexico
Dec 14, 2017 12:22Majalisar Dinkin Duniya da gwamnatin kasar Mexico sun koka kan yadda ake ci gaba da samun bullar kashe-kashen gilla kan 'ya'ya mata a kasar ta Mexico.
-
Girgiza Kasa Ta Kashe Mutum 224 A Mexico
Sep 20, 2017 05:51Rahotanni daga Mexico na cewa mutane sama da 200 ne suka rasa rayukansu a mummunar girgiza kasar data aukawa kasar a jiya Talata.
-
Majalisar Musulmin Birtaniya Ta Yi Gargadi Dangane Da Karuwar Kyamar Musulmi
Jul 11, 2017 19:20A cikin wani bayani da majalisar musulmin kasar Birtaniya ta fitar ta yi gargadi dangane da yadda kyamar musulmi ke ci gaba da karuwa a kasar.