-
An dauki kwararen matakan tsaro domin a gudanar da bukin karamar salla lafiya a jihar Borno
Jul 05, 2016 11:45Gwamnan Jihar Borno ya sanar da kwararen matakan tsaron da aka dauka a yayin gudanar da bukukuwan karamar sallah
-
Tsagerun Niger Delta Sun Dauki Alhakin Fasa Bututan Mai Fetur Har Sau Biyar Daga Ranar Jumma'a
Jul 04, 2016 11:02an kai wasu sabbin hare hare har sau biyar a yankin Niger Dalter na Nigeri a karshen makon da ya gabata
-
Mayakan ND Avengers Sun Sake Kaddamar Da Hare-Hare Kan Butatan Mai Da Na Gas
Jul 03, 2016 13:16'Yan bindigar Niger Delte Avengers sun sake kaddamar da wasu sabbin hare-hare kan wasu manyan butatan danyen man fetur da na iskar gas a yankunan kudu maso gabashin Najeriya.
-
Najeriya: Kashe Ma'aikatan Mai 3 'yan Kasar Waje
Jul 02, 2016 08:05"Yan fashin Doron Ruwa Sun Kashe 'Yan Kasar Italiya 3.
-
An Yi Awungaba Da Wasu 'Yan Kasar Indiya A Shiyar Kudu Maso Gabashin Nigeriya
Jul 02, 2016 01:16Kakakin rundunar 'yan sandan Nigeriya ya sanar da sace wasu 'yan kasar Indiya biyu a yankin Kudu maso gabashin kasar.
-
Shirin kara hanun jarin bangaren Iskar Gaz A Najeriya
Jul 01, 2016 13:45Shugaban hukumar dake kula da harakar iskar Gaz a Najeriya ya sanar da cewa a kwai damar kara saka hanun jari na sama da $ biliya 55 da kuma hakan na iya kasance riba a nan gaba.
-
Zanga-zangar Raya Ranar Qudus A Najeriya
Jul 01, 2016 13:43Duk da cewa Jagoran 'yan uwa a Najeriya musulmi na tsare, duban magoya bayan sa sun gudanar da zanga-zangar raya Ranar Qudus a Jahohi daban daban na kasar
-
Gwamnatin Jihar Plateau Ta Kafa Kwamitin Shawara Kan Samar Da Wuraren Kiwo Ga Makiyaya
Jun 30, 2016 02:05Gwamnatin jihar Plateau a tarayyar Nigeria ta kafa kwamiti mai kunsheda mutane 14 don bincike da kuma bawa gwamnatin jihar shawara kan warewa filani makiyaya dajin kiwo
-
Wani Harin Da'addanci Da Ake Son Kaiwa Wani Masallaci A Maiduguri Ya Kasa Samun Nasara
Jun 28, 2016 10:49Kokarin da wasu yan ta'adda suka yi na kai hari a cikin wani masallaci a birnin Maiduguri na Jihar Borno a tarayyar Nigeria bai kai ga nasara ba.
-
Taimakon kudi na MDD ga wadanda rikicin Boko Haram ya rutsa da su a Najeriya
Jun 28, 2016 06:52Majalisar Dinkin Duniya ta ware $ million 13 domin taimakawa wadanda rikicin boko haram ya ritsa da su a Najeriya