-
Taimakon Kudi na MDD ga wadanda rikicin boko haram ya ritsa da su a Najeriya
Jun 28, 2016 06:50Majalisar Dinkin Duniya ta ware $ million 13 domin taimakawa wadanda rikicin boko haram ya ritsa da su a Najeriya
-
An Kai harin kunar bakin wake a Masalaci na garin Maiduguri
Jun 27, 2016 06:00Wasu 'Yan kunar Bakin wake da ake kautata zaton 'yan Boko haram ne sun kai hari a wani Masallaci na garin Maiduguri
-
Fasa Gidan Yari A Abuja :Charles Okah Yana Hannu Haryanzu
Jun 26, 2016 10:14Hukumar kula da gidajen yara a Nigeria ta ce har yanzun Charles Okah yana tsare a gidan yari na Kuje a Abuja.
-
Yadda Ficewa Britania Daga Tarayyar Turai Zai Shafi Yan Nigeria Mazauna Kasar
Jun 26, 2016 10:13Akall yan Nigeria kimani 29,000 zasu dawo gida bayan ficewar Britania daga tarayyar Turai.
-
Yan Bindiga Sun Sace Mutane 7 A Kudancin Nigeria Daga Cikinsu Akwai Yan Kasashen Waje
Jun 23, 2016 05:51Yan bindiga sun sace mutane 7 a birnin Calaba na jihar Rivers a tarayyar Nigeria.
-
Rundunar Hadin Gwiwa Ta Fara Aikin Kawar Da Boko Haram
Jun 22, 2016 11:44Rundunar sojin kasar Nijar ta sanar da cewa rundunar hadakar kasashen yammacin Afirka ta fara aiwatar da shirinsu na kawo karshen sauran 'yan kungiyar Boko Haram da suke kan iyakar Nijar din da Nijeriya.
-
Sabon Sufeto Janar Na 'Yan Sandan Nijeriya Ya Sha Alwashin Fada Da Cin Hanci
Jun 22, 2016 10:39Sabon Sufeto Janar na 'yan sandan Nijeriya Idris Ibrahim Kpotun ya sha alwashin maganin matsalar rashawa da cin hancin a cikin rundunar 'yan sandan a matsayin wani mataki na taimakon shirin gwamnatin tarayyar kasar na fada da rashawa da cin hanci da yayi katutu wa kasar.
-
Ma'aikata A Ma'aikatar Kudi A Birnin Abuja Sun Rufe Ma'aikatar Don Neman Karin Albashi
Jun 22, 2016 07:19Ma'aikata a ma'aikatar kudi a Nigeria sun fara yajin aiki
-
Shugaba Buhari Ya Nada Sabon Shugaban Yan Sandan Nigeria
Jun 22, 2016 06:49An nada sabon shugaban yansanda a tarayyar Nigeria
-
Barazanar Yaduwar Cututtuka Masu Hatsari A Sansanonin 'Yan Gudun Hijirar Rikicin Boko Haram
Jun 21, 2016 23:45Rahotanni daga jihar Borno da ke arewa maso gabashin Nijeriya na nuni da irin mummunan halin da 'yan gudun hijirar da rikicin Boko Haram ya tarwasa daga gidaje da muhallinsu suke ciki a sansanonin 'yan gudun hijirar da gwamnati ta tanadar musu lamarin da ya sanya wasu daga cikinsu matan da suke wajen yin karuwanci don samun kudaden da za su biya bukatunsu.