Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Gwamnatin Nigeria Ta Cimma Yerjejeniyar Tsagaita Wuta Na Wata Guda Da Mayakan Niger Dalter Avengers

    Gwamnatin Nigeria Ta Cimma Yerjejeniyar Tsagaita Wuta Na Wata Guda Da Mayakan Niger Dalter Avengers

    Jun 21, 2016 06:34

    An sami damar tsagaita bude wuta tare da kungiyar tsagerun Niger Dalter na tsawon wata Guda

  • Najeriya : Sabon Tsarin CBN Ya Nakasa Naira

    Najeriya : Sabon Tsarin CBN Ya Nakasa Naira

    Jun 20, 2016 11:02

    Rahotanni daga Najeriya na cewa darajar kudin kasar wato Naira ya fadi da kashi 23% a ranar farko ta fara amfani da sabon tsarin musayar kudaden ketare, bayan da babban bankin kasar (CBN), ya janye kariyar da ya baiwa Nairar.

  • Wani Sabon Rikicin Na Kokarin Bullowa Tsakanin Gwamnati Da Majalisar Dattawan Nijeriya

    Wani Sabon Rikicin Na Kokarin Bullowa Tsakanin Gwamnati Da Majalisar Dattawan Nijeriya

    Jun 20, 2016 06:35

    Wani sabon rikici na kokarin kunno kai tsakanin majalisar dattawan Nijeriya da gwamnatin kasar bayan da majalisar ta zargi gwamnatin da yin bita-da-kulli ga ayyukan majalisar da kuma kokarin sauya shugabancin majalisar.

  • Shugaba Buhari ya koma gida

    Shugaba Buhari ya koma gida

    Jun 20, 2016 01:17

    Bayan jinyar ciwon kunne na kusan makwanni biyu a birnin London A jiya Lahadi Shugaban Najeriya Muhamad Buhari ya koma gida.

  • Sojojin Nijeriyan Sun Kame Tsagerun Niger Delta 19 A Kokarinsu Na Kai Hari Kan Bututun Mai

    Sojojin Nijeriyan Sun Kame Tsagerun Niger Delta 19 A Kokarinsu Na Kai Hari Kan Bututun Mai

    Jun 18, 2016 06:32

    Dakarun hadin gwiwa da aka tura yankin Niger Delta na Nijeriya da nufin kare bututu da sauran kayayyakin kamfanonin da suke hako mai a yankin sun sanar da dakile wani kokari na kai hari kan wasu bututu da rijiyar mai na kamfanin Agip da tsagerun yankin suka so yi inda suka kama wasu 19 daga cikinsu.

  • Rikicin Shugabanci A Jam'iyyar PDP Na Ci Gaba Da Munanan

    Rikicin Shugabanci A Jam'iyyar PDP Na Ci Gaba Da Munanan

    Jun 18, 2016 06:26

    Rahotanni daga Nijeriya na nuni da cewa rikicin shugabanci a Jam'iyyar PDP, babbar jam'iyyar adawa a kasar, ya ci gaba da kamari sakamakon ci gaba da zafafafn kalamai da kuma barazanar da magoya bayan bangarorin da suke rikicin suke wa junansu.

  • Buhari Ya Jinkirta Komawarsa Gida

    Buhari Ya Jinkirta Komawarsa Gida

    Jun 16, 2016 10:33

    Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya jinkirta komawarsa gida daga Landon, inda yake jinya, kamar yadda mataimakin shugaban Yemi Osinbajo ya sanar.

  • DSS: Muna Tsare Da ZakZaky Ne Don Tsaron Lafiyarsa

    DSS: Muna Tsare Da ZakZaky Ne Don Tsaron Lafiyarsa

    Jun 15, 2016 06:41

    Hukumar yansandan ciki (DSS) a Nigeria ta ce tana tsare da Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ne saboda tsaron lafiyan.

  • Majalisa Ta Gayyaci Ministan Sharia Da Ya Zo Gabanta Kan Maganar Yafewa MTN Tara

    Majalisa Ta Gayyaci Ministan Sharia Da Ya Zo Gabanta Kan Maganar Yafewa MTN Tara

    Jun 14, 2016 06:43

    Majalisar wakilan Nigeria ta bukaci Ministan sharia ya bayyana a gabanta don amsa tambayoyi kan ragin taran da aka yiwa kamfanin MNT.

  • Rundunar Sojin Nijeriya Ta Ce: Babu Kabilanci Cikin Korar Wasu Manyan Sojojin Kasar

    Rundunar Sojin Nijeriya Ta Ce: Babu Kabilanci Cikin Korar Wasu Manyan Sojojin Kasar

    Jun 14, 2016 01:02

    Rundunar sojin Najeriya ta musanta rahotanin da wasu kafafen watsa labarai suke yadawa na cewa akwai wariya cikin ritayar da aka yi wa wasu manyan jami'an sojin kasar da nufin fifita arewacin kasar a kan kudanci.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS