Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Da Alamun Gwamnatin Tarayyar Nigeria Ta Fara Sasantawa Sa Tsagerun Niger Delta

    Da Alamun Gwamnatin Tarayyar Nigeria Ta Fara Sasantawa Sa Tsagerun Niger Delta

    Jun 13, 2016 06:49

    Da alamun gwamnatin Nigeria ta sami damar haduwa da tsagerun Niger Delta ta NDA daga bayan fage

  • An Yi Barin Wuta Tsakanin Yan Fashi Da Jami'an Tsaro Kusa Da Gidan Gwamnati A Bayelsa

    An Yi Barin Wuta Tsakanin Yan Fashi Da Jami'an Tsaro Kusa Da Gidan Gwamnati A Bayelsa

    Jun 13, 2016 06:28

    Hankalin mutane a kusa da gidan gwamnati a Jihar Bayelsa a kudancin tarayar Nigeria ya tashi a lokacinda jami'an tsaro suka yi ta musayar wuta da yan fashi wadanda suke son sace wasu yan kasar China da suke zaune a unguwar.

  • Mayakan Boko Haram Sun Kashe mutane 4 A Jiya Asabar Da Yamma

    Mayakan Boko Haram Sun Kashe mutane 4 A Jiya Asabar Da Yamma

    Jun 12, 2016 07:21

    Mayakan kungiyar yan ta'adda ta boko haram sun kashe mutane 4 a wani kauye kusa da birnin Maiduguri

  • An Hallaka Mayakan Boko Haram a arewa maso gabashin Nigeriya

    An Hallaka Mayakan Boko Haram a arewa maso gabashin Nigeriya

    Jun 12, 2016 01:09

    Dakarun tsaron Najeriya sun sanar da hallaka mayakan boko haram a shiyar Arewa maso gabashin kasar

  • Gwamnatin Nigeria Ta Jaddada Bukatar Tattaunawa Da Tsageran Niger Delta

    Gwamnatin Nigeria Ta Jaddada Bukatar Tattaunawa Da Tsageran Niger Delta

    Jun 11, 2016 07:20

    Wata majiyar sojojin a tarayyar Nigeria ta bada sanarwan cewa har yanzun gwamnatin kasar tana bukatan kawo karshen rikicin da ke faruwa a yankin Niger dalter ta hanyar tattaunawa.

  • Rundunar Sojin Nigeria Ta Musanta Zargin Kisan 'Yan Biafra Da Amnesty Ta Yi Mata

    Rundunar Sojin Nigeria Ta Musanta Zargin Kisan 'Yan Biafra Da Amnesty Ta Yi Mata

    Jun 10, 2016 13:44

    Rundunar sojin Nijeriya ta yi watsi da rahoton kungiyar kare hakkokin bil'adama ta kasa da kasa, Amnesty International inda ta zargi sojojin da kashe wasu wasu mutane marasa makami masu goyon bayan kafa Jamhuriyar Biafra alal akalla 17.

  • An Gurfanar Da Mutane 5 Kan Kashe Matar Da Ake Zargi Da Batanci Ga Ma'aiki A Kano A Gaban Kotu

    An Gurfanar Da Mutane 5 Kan Kashe Matar Da Ake Zargi Da Batanci Ga Ma'aiki A Kano A Gaban Kotu

    Jun 10, 2016 13:44

    Rundunar 'yan sandar jihar Kano da ke arewacin Nijeriya ta gurfanar da wasu mutane 5 a yau din nan Juma'a a gaban kotu saboda zargin da ake musu na kashe wata mata mai suna Mrs Bridget Agbahime da ake zargi da yin batanci ga Ma'aikin Allah (s) a garin na Kano.

  • Najeriya : Amnesty Ta Zargi Sojoji Da Kisan 'Yan Biafra

    Najeriya : Amnesty Ta Zargi Sojoji Da Kisan 'Yan Biafra

    Jun 10, 2016 05:58

    Kungiyar kare hakkin bil adama ta kasa da kasa Amnesty International ta zargi sojojin Najeriya da kisan 'yan biafra a bikin tunawa da fafutukar kafa Jamhuriyar Biafra a garin Onitsha, a watan jiya.

  • Gwamnatin Tarayyar Nigeria Zata Fara Aikin Tantance Malaman Makarantu 500,000

    Gwamnatin Tarayyar Nigeria Zata Fara Aikin Tantance Malaman Makarantu 500,000

    Jun 09, 2016 13:18

    Gwamnatinn tarayyar Nigeria zata fara shirin tantance malaman makarantu 500,000 a ranar 12 ga watan Yunin da muke ciki.

  • Yan Nigeria Masu Gudun Hijira A Niger, Kamaru Da Chadi Zasu Dawo Gida Nan Gaba Kadan

    Yan Nigeria Masu Gudun Hijira A Niger, Kamaru Da Chadi Zasu Dawo Gida Nan Gaba Kadan

    Jun 09, 2016 11:33

    a Jumhuriyar Niger kadai akwai yan Nigeria yan gudun hijira 82,524

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS