-
Najeriya : Boko Haram Ta Kashe Mutane 30 A Arewa Maso Gabas
Feb 14, 2016 09:02Ko a ranar Talata data gabata an kai hari kan sansanin 'yan gudun hijira na Borno da yayi sanadin mutuwar mutane 58
-
Gwamnatin Tarayyar Nigeria Ta Sauya Shuwagabannin Jami'oi 13 Na Gwamnatin Tarayya
Feb 14, 2016 02:25Gwamnatin tarayyar Nigeria ta bada sanarwan sauya shuwagabannin jami'oi guda 13 a kasar.
-
Sojojin Nigeria Sun Kashe Yan Boko Haram Tare Da Lalata Wuraren Kera Bama-Bamai
Feb 14, 2016 02:17Majiyar sojojin tarayyar Nigeria ta bayyaba cewa dakarunta tare da hadin kai da na kasar Kamaroo sun fatattaki mayakan boko Haram
-
Sojojin Nigeria Sun Sallami mutane 271 Wadanda Suka Kama Kan Zaton Cewa Yan Boko Haram Ne
Feb 12, 2016 14:26Sojoji a tarayyar Nigeria sun bada sanarwan sake mutane 271 wadanda
-
Kungiyar Boko Haram ta dauki alhakin harin da aka kaiwa 'yan gudun hijra A Najeria
Feb 11, 2016 12:28Dakarun kungiyar Boko haram mai alaka da kungiyar ISIS sun dauki alhakin harin ta'addancin da aka kai sansanin 'yan gudun hijra a jihar borno dake arewa maso gabashin Najeria
-
'Yan Kunar Bakin Wake Sun Kashe Mutane 6 A Kasar Kamaru
Feb 10, 2016 12:03Akalla mutane 6 sun rasa rayukansu yayin da wasu sama da 30 kuma suka sami raunuka sakamakon tagwayen hare haren kunar bakin wake da wasu 'yan ta'adda suka kai arewacin kasar Kamaru a yau Laraba.
-
Hukumar Yansandan Ciki Ta DSS A Nigeria Ta Kama Wani Dan Kungiyar ISIS A Kano
Feb 10, 2016 02:47Hukumar yansandan ciki na tarayyar Nigeria DSS a bayyana cewa ta kama wani dan kungiyar Daesh
-
Kungiyar Boko Haram Ta kai Hari A Wani Kauyen Borno
Feb 07, 2016 07:50Kimanin Mutane 4 ne suka rasu sanadiyar Harin Ta'addanci da Kungiyar Boko Haram ta kai kauyen Mairi dake jihar Borno na arewa masu gabashin Najeria
-
Mutane Dari Ne Aka Tabbatar Da Mutuwansu Saboda Kamuwa Da Zazzabin Lassa A Nigeria
Feb 06, 2016 13:06Majiyar ma'aikatar lafiya a tarayyar Nigeria ya ta bada rahoton cewa ya zuwa yanzu
-
AU: Har Yanzu Ba'a Samu Kudaden Da Ake Bukata Na Fada Da Boko Haram Ba
Feb 04, 2016 02:20Kungiyar Tarayyar Afirka ta bayyana cewar har ya zuwa yanzu dai ba a samu kudaden da ake bukata wajen fada da kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram da ta addabi kasashen yammacin Afirkaba.