Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Sarkin Kano:Idan Ana Son Yaki Da Boko Haran Dole Ne A Yaki Talauci A Arewacin Najeriya

    Sarkin Kano:Idan Ana Son Yaki Da Boko Haran Dole Ne A Yaki Talauci A Arewacin Najeriya

    Nov 14, 2018 11:55

    Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa matukar ba a dauki matakan da suka dace ba, nan da shekaru 20 za a fuskanci matsalar da sai an ce Boko Haram wasan yara ne.

  • Najeriya : Sojoji Sun Kama 'Yar Kunan Bakin Wake

    Najeriya : Sojoji Sun Kama 'Yar Kunan Bakin Wake

    Nov 13, 2018 19:00

    Sojoji na runduna ta 251 a birnin Maiduri sun kama wata mata diyar shekara 19 a lokacinda take kokarin kai harin kunan bakin wake a bir Maidugu na jihar Borno a tarayyar Nageriya.

  • Yan Sanda 334,000 Suke Kokarin Tabbatar Da Tsaro A Najeriya

    Yan Sanda 334,000 Suke Kokarin Tabbatar Da Tsaro A Najeriya

    Nov 13, 2018 19:00

    Spetan yan sanda a tarayyar Najeriya Ibrahim Idris ya bayyana cewa yansanda kimani 334,000 ne suke aikin tabbatar da zaman lafiya da tsaro a kasar

  • Hukumar Kwastom A Najiriya Ta Kama Makamai Da Magunguna Da Aka Yi Fasa Korinsu Zuwa Cikin Kasa

    Hukumar Kwastom A Najiriya Ta Kama Makamai Da Magunguna Da Aka Yi Fasa Korinsu Zuwa Cikin Kasa

    Nov 13, 2018 18:59

    Hukumar Kwastom reshen ayyukan cikin kasa a Abuja na tarayyar Najeriya ta bada sanarwan kama albarusai 4,375 da kuma kayakin yaki da bindigogi masu sarrafa kansu biyu har'ila yau da kayakin soje na shigan burtu 200 a wurare daban-daban a kasar.

  • EFCC Ta Fara Shirin Dawo Da Tsohuwar Ministan Man Fetur Na Najeriya Gida

    EFCC Ta Fara Shirin Dawo Da Tsohuwar Ministan Man Fetur Na Najeriya Gida

    Nov 12, 2018 11:49

    Hukumar EFCC a tarayyar najeriya ta fara shirin dawo da tsohuwar ministan man fetur na kasar Deziani Alison Madueke daga kasar Britaniya don fuskantar sharia kan cin hanci da rashwa da kuma sace kudade gwamnati.

  • Sojojin Nijeriya Sun Hallaka Wasu Kwamandojin Boko Haram Su Biyu - Jami'ai

    Sojojin Nijeriya Sun Hallaka Wasu Kwamandojin Boko Haram Su Biyu - Jami'ai

    Nov 11, 2018 17:16

    Rundunar sojin Nijeriya ta sanar da cewa dakarunta sun hallaka wasu kwamandojin kungiyar Boko Haram su biyu bugu da kari kan kwato wasu yankuna a ci gaba da kokarin fatattakan 'yan kungiyar daga jihar Borno da ke arewa maso gabashin kasar.

  • Boko Haram : Shekau Ya Bayyana A Wani Sabon Bidiyo

    Boko Haram : Shekau Ya Bayyana A Wani Sabon Bidiyo

    Nov 11, 2018 05:38

    Kungiyar Boko haram, ta fitar da wani sabon faifan bidiyo wanda ke nuna shugaban ta Abubakar Shekau, na daukan alhakin kai wasu jerin hare hare a baya bayan a arewa maso gabashin Najeriya.

  • Wasu 'Yan Bindiga Sun Kai Hari A Jihar Yobe

    Wasu 'Yan Bindiga Sun Kai Hari A Jihar Yobe

    Nov 08, 2018 11:47

    Wasu 'yan bindiga da ake zargin mayakan Boko haram ne sun kai hari a garin Katarka na kusa da garin Damaturu na jihar Yobe dake shiyar arewa maso gabashin Najeriya.

  • Gwamnan Jihar Ebonyi Yayi Barazanan Ajiye Aikinsa Dangane Da Mafi Karancin Albashi

    Gwamnan Jihar Ebonyi Yayi Barazanan Ajiye Aikinsa Dangane Da Mafi Karancin Albashi

    Nov 08, 2018 06:44

    Gwamnan jihar Ebonyi David Umahi ya yi barazanar ajiye aikinsa idan har mafi karancin albashi na naira dubu 30 ya tabbata

  • Hukumar Zabe A Najeriya Zata Yi Amfani Da Ma'aikata Kimani 1,800 A Zaben Cike Gurbi Na Jihar Kwara.

    Hukumar Zabe A Najeriya Zata Yi Amfani Da Ma'aikata Kimani 1,800 A Zaben Cike Gurbi Na Jihar Kwara.

    Nov 08, 2018 06:43

    Hukumar zabe mai zaman kanta a jihar Kwara na tarayyar Najeriya ta bada sanarwan cewa zata bukaci ma'aikata 1,825 don gudanar da zaben cike gurbi a jihar Kwara wanda za'a gudanar a ranar 17 ga watan Nuwamba da muke ciki.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS