Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Najeriya : Buhari Zai Halarci Taron Shekara Shekara Na MDD

    Najeriya : Buhari Zai Halarci Taron Shekara Shekara Na MDD

    Sep 23, 2018 11:47

    A yau lahadi ne ake saran shugaban tarayyar Najeriya Mohammadu Buhari zai je birnin New York na kasar Amurka don halattan taron shekara shekara na majalisar dinkin duniya karo na 73.

  • Mayakan Boko Haram Sun Kashe Mutane 7 Sannan Sun Kona Kauyuka 3 A Gabacin Jihar Borno

    Mayakan Boko Haram Sun Kashe Mutane 7 Sannan Sun Kona Kauyuka 3 A Gabacin Jihar Borno

    Sep 20, 2018 19:16

    Mayakan boko haram a jihar Borno na tarayyar Najeriya sun kai farmaki kan kauyuka ukku a karamar hukumar Konduga na jihar Borno a tarayyar Najeriya inda suka kashe mutane 7 sannan suka kona kauyukan.

  • An Yaba Da Matakin Dakatar Da Shirin Samar Da Kamfanin Jiragen Sama Na Kasa A Najeriya

    An Yaba Da Matakin Dakatar Da Shirin Samar Da Kamfanin Jiragen Sama Na Kasa A Najeriya

    Sep 20, 2018 19:12

    Kungiyar kamfanonin jiragen sama na najeriya wato The Airline Operators of Nigeria (AON) ta bayyana matakin da gwamnatin tarayyar ta dauka na dakatar da shirin samar da kamfanin jiragen sama na kasa a matsayin mataki mai kyau.

  • Shugaba Buhari Ya Bukaci A Hada Tashoshin Jiragen Ruwan Kasar Da Layin Dogo

    Shugaba Buhari Ya Bukaci A Hada Tashoshin Jiragen Ruwan Kasar Da Layin Dogo

    Sep 18, 2018 11:50

    Shugaban muhammadu Buhari na tarayyar Najeriya ya bukaci a hada dukkan tashoshin jiragen ruwan kasar da layukan dogo don sawwaka sauke kayayyaki zuwa cikin kasa.

  • Najeriya: Sojojin Najeriya Sun Kashe 'Yan Kungiyar Boko Haram 3

    Najeriya: Sojojin Najeriya Sun Kashe 'Yan Kungiyar Boko Haram 3

    Sep 17, 2018 13:04

    A jiya Lahadi ne sojojin kasar ta Najeriya su ka sanar da kashe 'yan kungiyar ta Boko Haram 3 a yankin arewa maso gabashin kasar

  • Allah Yayi Wa Jakadan Nijeriya A Qatar Dr. Abdullah Bawa Wase Rasuwa

    Allah Yayi Wa Jakadan Nijeriya A Qatar Dr. Abdullah Bawa Wase Rasuwa

    Sep 15, 2018 16:31

    Rahotanni daga Nijeriya sun bayyana cewar Allah ya yi wa jakadan kasar a kasar Qatar Malam Bawa Abdullahi Wase rasuwa bayan rashin lafiyar da yayi fama da ita.

  • Shugaban Buhari Ya Nada Sabon Shugaban Hukumar DSS

    Shugaban Buhari Ya Nada Sabon Shugaban Hukumar DSS

    Sep 14, 2018 06:19

    Shugaban Muhammadu Buhari a tarayyar Najeriya ya nada sabon shugaban hukumar DSS ta kasa

  • Gwamnan Babban Bankin Najeriya Ya Yi Kashedi Kan Gaggauta Samar Da Kudade Bai Daya A Yammacin Afrika

    Gwamnan Babban Bankin Najeriya Ya Yi Kashedi Kan Gaggauta Samar Da Kudade Bai Daya A Yammacin Afrika

    Sep 14, 2018 06:18

    Gwamnan babban bankin Najariya Mr. Goswin Emefiele ya ja kunnen wasu kasashen yammacin Afrika kan gaggauta samar da kudade bai daya a tsakanin kasashensu ba tare da la'akari da matsalolin da ke tattare da samar da irin wadannan kudade ba.

  • 'yan Boko Haram Sun Kai Wa Sojojin Najeriya Hari

    'yan Boko Haram Sun Kai Wa Sojojin Najeriya Hari

    Sep 13, 2018 19:17

    Majiyar tsaron Najeriya ta sanar da kai harin mayakan 'yan ta'adda na boko haram kan sansanin sojoji na garin Damasak na jahar Borno dake shiyar arewa maso gabashin kasar

  • Shugaba Muhammadu Buhari Ya Sanar Da Aniyarsa Ta Sake Tsayawa Takara

    Shugaba Muhammadu Buhari Ya Sanar Da Aniyarsa Ta Sake Tsayawa Takara

    Sep 13, 2018 07:42

    Kamfanin dillancin labarun Faransa ya nakalto cewa a jiya Laraba shugaba Muhammadu Buhari dan shekaru 75 ya ziyarci ofishin jam'iyyar APC mai mulki inda ya cike fom din tsayawa takara

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS