-
Gwamnatin Nijeriya Ta Yaba Da Yadda Mutane Ke Taimakawa Wajen Fada Da Masu Satar Kudaden Gwamnati
Apr 17, 2017 06:09Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta yaba da yadda al'ummar kasar ke taimakawa da kuma ba da hadin kai ga shirin gwamnatin na fada da masu ta'annuti ga tattalin arzikin kasar ta hanyar ba da bayanai dangane da wadanda suka saci dukiyar kasar.
-
Hukumar NAFDAC A Nigeria Zata Koyawa Manoma Yadda Za Su Kula Da Abinci Kada Ya Zama Guba
Apr 16, 2017 14:41Hukumar NAFDAC mai kula da lafiyar abinci da magunguna a Nigeria zata fara wani shiri na ilmantar da mutane yadda zasu kula da abincin da suka zama guba ko kuma yadda zasu kare shi daga zama guba.
-
Shugaba Buhari Ya Kirayi 'Yan Nijeriya Da Su Kara Hakuri Da Gwamnatinsa
Apr 15, 2017 06:23Shugaban Muhammadu Buhari na Nijeriya ya bukacin al'ummar kasar da su kara hakuri da gwamnatinsa da kuma yarda da karfin da take da shi na kawo sauyin da al'ummar suke bukata a kasar.
-
Wata Kotu Ta Mika Wa Gwamnatin Tarayyar Nijeriya Kudin Da EFCC Ta Kama A Lagos
Apr 14, 2017 09:08Wata babbar kotun tarayya da ke garin Lagos ta amince da bukatar da hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa ta'annati (EFCC) ta gabatar mata na ta mika wa gwamnatin tarayyar Nijeriyan wasu makudan kudaden da ta kama da suka kai kimanin Naira biliyan 13 a unguwar Ikoyi da ke birnin na Lagos a ranar Larabar da ta gabata.
-
Kungiyar Boko Haram Sun Hallaka Sojin Najeriya
Apr 13, 2017 14:24Mayakan Boko Haram Sun kai harin ta'addanci a arewa maso gabashin Najeriya tare da kashe Soja guda
-
Cutar Sankarau : Kimanin Mutane 500 Suka Mutu A Najeriya
Apr 13, 2017 01:24Ma'aikatar lafiya a Najeriya ta sanar da cewa kimanin mutane 500 ne kawo yanzu cutar sankarau ta kashe tun bayan bullarta a kasar.
-
Najeriya: 'Yan Bindiga Sun Sace Turkawa Biyu A Jihar Akwa-Ibon
Apr 11, 2017 14:32Majiyar yansanda a tarayyar Nigeria ta bayyana cewa wasu yan bindiga wadanda har yanzun ba'a tantance ko su waye ne ba sun sace mutane biyu yan kasar turkia a wani hotel da suke zama a birnin Ikiti na Jihar Akwa-Ibon daga kudancin kasar.
-
Hukumar EFCC A Nigeria Ta Gano Naira Miliyon 448 A Wani Shago A Birnin Lagos
Apr 08, 2017 14:59Hukumar EFCC a tarayyar Nigeria ta bada sanarwan gano kudade naira miliyon 448,850 a wani shago na yan chanji a birnin Lagos na kudancin kasar.
-
Boko Haram Sun kai Hari kan Jami'an Sojin Najeriya
Apr 07, 2017 13:46Wata Majiya a Najeriya ta sanar da kai hari kan tunkar Soja a arewa maso gabashin Najeriya
-
An Gurfanar Da Tsohuwar Ministan Man Fetur Na Nigeria A Gaban Kotu
Apr 06, 2017 11:59An shigar da karar tsohuwar ministan man fetur na Nigeria a gaban wata babbar kotu a Abuja kan zargin bada cin hanci na Naira million 264 ($1.4) a zaben shugaban kasa na shekara ta 2015.