-
Kotun Koli A Najeriya: A Saki Sheikh Ibrahim Yakub El-zakzaky Nan Da Kwanaki 45.
Dec 02, 2016 15:26A yau juma'a Kotun ta ce a Sakin Sheikh El-Zakzaky Tare Mai Dakinsa, Sannan kuma a biya su wasu kudade
-
Shugaba Buhari Ya Tsara Kasafin Kudin Shekara Ta 2017 Kan Naira Trilion 7.2
Dec 01, 2016 12:40Shugaba Mohammadu Buhari na tarayyar Nigeria ya tsara kasafin kudi na shekara ta 2017 kan Naira trilion 7.2 wanda ya dara na shekarar da muke ciki da kashi 24%.
-
Soyinka Ya Dawo Nigeria Ya Kuma Yi Watsi Da Takardansa Ta Dankasancin Amurka
Dec 01, 2016 12:14Sanennen marubuci, masanin adabain harshen turanci, har'ila yau wanda ya karbi kyautar Nobel kan ayyukansa ya bayyana cewa ya cika alkawarinsa na yin watsi da yan kasancin Amurka idan Donal Trump ya zama shugaban kasar Amurka.
-
Nijeriya, Libya Da Iran Sun Sami Rangwami A Kokarin OPEC Na Daidaita Kasuwar Mai
Dec 01, 2016 02:54Kungiyar kasashen duniya masu arzikin man fetur (OPEC) ta amince da yin rangwami na musamman ga kasashen Nijeriya, Libiya da Iran dangane da yawan man da za su ci gaba da fitarwa a kowace rana a kokarin da kungiyar take yi na rage yawan man da take fitarwa don daidaita farashin man da yayi wani irin gagarumin faduwa cikin watannin bayan nan.
-
Shugaba Buhari Zai Gabatar Da Kasafin Kudi Na Shekara Mai Zuwa Ga Majalisun Dokokin Kasar
Nov 29, 2016 07:45Shugaban tarayyar Nigeria zai gabatar da kasashen kudi na shekara mai kamawa ga hadin guiwar majalisun dokokin kasar a ranar 6 ga watan Decemba mai kamawa.
-
A Yau Ne Ake Zaben Gwamna A Jihar Ondo Na Tarayyar Nigeria
Nov 26, 2016 09:35A yau Asabar ne masu zabe a jihar Ondo na tarayyar Nigeria zasu zabi wanda zai cike kujerar gwamnan a jihar cikin yan takara 28 daga jam'iyyu daban daban da suke takaran kujerar a jihar.
-
Sojojin Nijeriya Sun Jaddada Aniyarsu Na Kawo Karshen Barazanar Boko Haram
Nov 25, 2016 14:06Babban hafsan hafsoshin sojojin Nijeriya Laftanar Janar Yusuf Tukur Buratai ya jaddada aniyar rundunar sojan kasar na fada da kungiyar ta'addancin nan ta Boko Haram domin kawo karshen barazanar da take ci gaba da yi ga tsaro da zaman lafiyan al'ummar kasar.
-
Wani Bom Ya Tashi A Birnin Maiduguri Na Jihar Borno Ya Kuma Kashe Mutane Biyu
Nov 24, 2016 13:19Majiyar jami'an yansanda a birnin Maiduguri babbin birnin Jihar Borno a arewa maso gabacin tarayyar Nigeria ta bayyana cewa an kai hari da bom a wata unguwa a birnin a safiyar yau Alhamis.
-
An kai wa wani Kamfanin mai mallakin kasar Italiya hari a Najeriya
Nov 23, 2016 14:46Wasu 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kai wa jami'an tsaron wani Kamfanin Man fetur mallakin kasar Italiya hari a kudancin Najeriya.
-
Nijeriya: An bayar Da Belin Mai Shari'a Ngwuta
Nov 21, 2016 14:16Wata babbar kotu a birnin Abuja na Najeriya ta bayar da belin mai shari'a Sylvester Ngwuta bayan da ya musanta aikata laifuka da suka hada da halatta kudaden haram da cin hanci.