Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

nigeria

  • Yan Shia Mabiya Sheikh El-zazzagi 10 Suka Yi Shahada A Lokacinda Jami'an Tsaro Suka Yi Kokarin Hanasu Tattakin 40

    Yan Shia Mabiya Sheikh El-zazzagi 10 Suka Yi Shahada A Lokacinda Jami'an Tsaro Suka Yi Kokarin Hanasu Tattakin 40

    Nov 14, 2016 12:29

    Akalla mutane 10 ne jami'an tsaron Nigeria suka kashe daga cikin yan shia mabiya kungiyar Harka Islamia a Nigeria, wadanda suke tattaki daga Kano Zuwa kaduna don halattar taron 40 na Imam Husain (a) wanda suka saba gudanarwa ko wace shekara. 

  • An Kashe Wani Adadi Mai Yawa Na 'Yan Boko Haram A Kasar Kamaru

    An Kashe Wani Adadi Mai Yawa Na 'Yan Boko Haram A Kasar Kamaru

    Nov 12, 2016 13:20

    Majiyoyi tsaron kasar Kamaru sun ba da labarin cewa sojojin kasar sun sami nasarar hallaka wani adadi mai yawa na 'yan kungiyar Boko Haram da kuma raunana wasu da dama a arewacin kasar ta Kamaru.

  • Nijeriya Da Rasha Sun Kulla Yarjejeniyar Aiki Tare A Bangaren Ayyukan Soji

    Nijeriya Da Rasha Sun Kulla Yarjejeniyar Aiki Tare A Bangaren Ayyukan Soji

    Nov 12, 2016 13:20

    Nijeriya da kasar Rasha sun cimma wata yarjejeniya ta aiki tare a fagen ayyukan sojoji a tsakaninsu da nufin kara karfafa alakar da ke tsakanin kasashen biyu.

  • Kungiyar Amnesty Ta Bukaci Gwamnatin Lagos Ta Dakatar Da Rushe Rushe

    Kungiyar Amnesty Ta Bukaci Gwamnatin Lagos Ta Dakatar Da Rushe Rushe

    Nov 12, 2016 04:11

    Kungiyar kare hakkin bil'adama ta Amnisty International a birnin Lagos ta Nigeria ta yi kira ga gwamnatin jihar Lagos ta dakatar da rusa gine gine a wasu yankuna na bakin ruwa a birnin, wanda ya zuwa yanzu mutane dubu 30 sun rasa matsuguni.

  • An hallaka 'yan kunar-bakin-wake uku a Maiduguri

    An hallaka 'yan kunar-bakin-wake uku a Maiduguri

    Nov 11, 2016 14:30

    Dakarun tsaron Najeriya sun karyata jita jitan cewa sun dauko sojojin haya a yakin da suke yi da kungiyar boko haram

  • Wasu Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 40 A Wani Filin Hakar Zinari A Zamfara Arewa Maso Yammacin Nigeria

    Wasu Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 40 A Wani Filin Hakar Zinari A Zamfara Arewa Maso Yammacin Nigeria

    Nov 08, 2016 14:02

    Wasu yan bindiga wadanda har yanzun ba'a tantance ko su waye ne ba, sun kashe mutane fiye da 40 a wani filin hakar zinari a jihar Zamfara na tarayyar Nigeria.

  • An sako Mutane da dama da aka kama  kan zarkin boko haram

    An sako Mutane da dama da aka kama kan zarkin boko haram

    Nov 08, 2016 07:29

    Wani babban jami'in Soja a Najeriya ya sanar da sakin sama da Mutane dubu guda da aka kama kan zarkin su a alaka da kungiyar Boko haram

  • Shugaban Najeriya ya tabbatar da ci gaba da yakar Boko haram a kasar

    Shugaban Najeriya ya tabbatar da ci gaba da yakar Boko haram a kasar

    Nov 07, 2016 07:36

    Shugaban Najeriya ya ce kasarsa za ta ci gaba da yakar kungiyar boko haram har sai ta kawo karshen ta a cikin kasar

  • Buhari Ya Yaba Wa Sojojin Nijeriya Saboda Kwato Wata 'Yar Chibok

    Buhari Ya Yaba Wa Sojojin Nijeriya Saboda Kwato Wata 'Yar Chibok

    Nov 06, 2016 14:07

    Shugaba Muhammadu Buhari na Nijeriya ya jinjinawa sojojin kasar saboda nasarar da suka samu wajen kwato daya daga cikin 'yan matan Chibok din nan da 'yan Boko Haram suka sace sama da shekaru biyun da suka gabata.

  • Sojojin Nijeriya Sun Kwato Mutane 85 Da Kuma Lalata Wani Wajen Kera Makaman Boko Haram

    Sojojin Nijeriya Sun Kwato Mutane 85 Da Kuma Lalata Wani Wajen Kera Makaman Boko Haram

    Nov 06, 2016 14:03

    Sojojin runduna ta 7 na dakarun rundunar Operation Lafiya Dole sun sami nasarar kwato wasu mutane 85, mafiya yawansu mata da kananan yara, da 'yan kungiyar Boko Haram suka yi garkuwa da su a arewacin jihar Borno, kan iyakan Tekun Chadi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS