-
Kasar Iran A Shirye Take Ta Yi Aiki Tare Da Kasashen Yankin Gabas Ta Tsakiya Kan Fasahar Nukiliya
Jan 27, 2019 19:07Gwamnatin kasar Iran ta bayyana cewa a shirye take ta yi aikin hadin guiwa da kasashen yankina gabas ta tsakiya don bunkasa fasahar Nukliyar da kuma kula da amincinta a yankin.
-
Amurka Ta Zama Saniyar Ware Kan Batun Iran A Taron Majalisar Dinkin Duniya
Sep 29, 2018 13:49Tun bayan da aka fara gudanar da babban taron zauren majalisar dinkin duniya a ranar Talata da ta gabata, daya daga cikin muhimman abubuwan da suka fi daukar hankali a taron shi ne kalaman kiyayya da Trump ya yi a kan kasar Iran, da kuma irin martanin da shugaba Rauhani na kasar Iran ya mayar masa.
-
Jagora Yayi Kakkausar Suka Ga 'Munafuncin' Kasashen Yammaci Kan Makaman Nukiliya
Sep 27, 2018 05:48Jagoran juyin juya halin Musulunci, Ayatullah Sayyid Ali Khamenei yayi kakkausar suka munafunci da siyasar harshen damon da kasashen yammaci suke yi dangane da batun amfani da makaman nukiliya, yana mai tunatar da su irin goyon bayan da suka ba wa tsohon shugaban kasar Iraki, Saddam Husseini a yayin da ya kallafa wa Iran a shekarun 1980.
-
IEA:Korea Ta Arewa Ba Ta Dakatar Da Ayyukanta Na Nukuliya Ba.
Aug 21, 2018 19:00Hukumar kula da makamashin nukiliya ta tabbatar da cewa babu wata alama dake tabbatar da cewa kasar Korea ta Arewa ta dakarar da ayyukanta na nukiliya.
-
Singapore : Kallo Ya Koma Kan Ganawar Trump Da Jung Un
Jun 11, 2018 06:22Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya isa kasar Singapore a daren jiya, don shirya halartar ganawa a tsakaninsa da shugaban kasar Koriya ta Arewa a ranar 12 ga wannan wata.
-
Salehi: Iran Tana Da Karfin Komawa Kan Shirin Nukiliyanta Yadda Yake Kafin Yarjejeniya
May 15, 2018 16:48Shugaban hukumar kula da makamashin nukiliya ta kasar Iran Dakta Ali Akbar Salehi ya bayyana cewar: Matukar dai ba a lamunce wa Iran bukatunta ba, Jamhuriyar Musulunci ta Iran tana da karfin komawa ga matakin da take kai kafin yarjejeniyar nukiliya, har ma sama da hakan.
-
Koriya Ta Arewa Zata Rufe Cibiyar Gwajin Nukiliyarta A Watan Mayu
Apr 29, 2018 16:43Koriya ta Kudu ta ce Shugaba Kim Jong-un na Koriya ta Arewa ya shaida cewa a watan Mayu mai kamawa zai rufe cibiyar da kasarsa take amfani da ita wajen gwajin makaman nukiliya.
-
Koriya Ta Arewa Ta Sanar Da Dakatar Da Gwajin Makaman Nukiliya
Apr 21, 2018 05:43Shugaban kasar Koriya ta arewa, Kim Jong-un, ya sanar da shirin kasarsa na dakatar da gwajin makaman nukiliya da makamai masu linzami bugu da kari kan rufe wata cibiyar nukiliya ta kasar a daidai lokacin da ake shirin fara tattaunawa tsakanin kasar da kasar Amurka.
-
Duniya Na Maraba Da Shirin Ganawa Tsakanin Shugaban Amurka Dana Koriya Ta Arewa
Mar 09, 2018 14:21Kasashen duniya da dama sun yi maraba da shirin ganawar ba-zata da shugaba Kim Jong-Un, na Koriya ta Arewa ya yi wa Donald Trump na Amurka.
-
Amurka : Trump, Ya Yi Maraba Da Tayin Koriya Ta Arewa Na Tattaunawa
Mar 07, 2018 05:48Shugaba Donald Trump na Amurka, ya yi maraba da matakin gwamnatin Koriya ta Arewa kan yiwuwar bude kofar tattaunawa da kasarsa, amma tare da kiran a yi taka tsantsan har a samu tabbaci kan matakin.