Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

palastinu

  • Palasdinawa Uku Sun Yi Shahada Sakamakon rubtawar Hanyar Karkashin Kasa A Kansu

    Palasdinawa Uku Sun Yi Shahada Sakamakon rubtawar Hanyar Karkashin Kasa A Kansu

    Apr 12, 2016 08:55

    Rubtawar hanyar karkashin kasa da Palasdinawa suke yi a tsakanin kan iyakar yankin Palasdinu da kasar Masar ta yi sanadiyyar shahadar Palasdinawa uku.

  • Ana Ci Gaba Da Samun Marayu A Palasdinu Musamman A Yankin Zirin Gaza

    Ana Ci Gaba Da Samun Marayu A Palasdinu Musamman A Yankin Zirin Gaza

    Apr 08, 2016 04:00

    Kididdiga ta tabbatar da cewa; A halin yanzu haka akwai kananan yara marayu da yawansu ya doshi dubu ashirin 22 da suke rayuwa a yankin Zirin Gaza, kuma kungiyar daya ce kacal mai suna "Amal" ke tallafa musu.

  • A Yau Yahudawan Sahyuniya Sun Afka Kan Makabartar Annabi Yusuf (AS) A Nablus

    A Yau Yahudawan Sahyuniya Sun Afka Kan Makabartar Annabi Yusuf (AS) A Nablus

    Apr 07, 2016 16:47

    yahudawan sahyuniya sun afka kan makabartar annabi Yusuf (AS) da ke birnin Nablus a gabar yamma da kogin Jodan.

  • Dakarun HKI na ci gaba da rusa gidajen Palastinawa

    Dakarun HKI na ci gaba da rusa gidajen Palastinawa

    Apr 06, 2016 09:56

    Dakarun tsaron Haramcecciyar kasar Isra'ila na ci gaba da rusa gidajen Palastinawa

  • Abdullahiyan: Iran Za Ta Ci Gaba Da Taimako Da Kuma Goyon Bayan Palastinawa

    Abdullahiyan: Iran Za Ta Ci Gaba Da Taimako Da Kuma Goyon Bayan Palastinawa

    Apr 02, 2016 04:23

    Mataimakin ministan harkokin wajen Iran kan lamurran kasashen Larabawa da na Afirka Amir Husain Abdullahiyan ya bayyana cewar Jamhuriyar Musulunci ta Iran za ta ci gaba da ba ta taimako da kuma goyon bayan da ta ke ba wa al'ummar Palastinu da ake zalunta, yana mai cewa Iran tana alfahari da hakan.

  • Kungiyar Hamas Ta Sanar Da Kame Wasu Sojojin 'Isra'ila' Hudu A Matsayin Fursunonin Yaki

    Kungiyar Hamas Ta Sanar Da Kame Wasu Sojojin 'Isra'ila' Hudu A Matsayin Fursunonin Yaki

    Apr 02, 2016 04:07

    Dakarun kungiyar Izzudden al-Qassam, bangaren soji na kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas ta sanar da cewa ta samu nasarar kama wasu sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila su hudu a matsayin fursunonin yaki, tana mai cewa sahyoniyawan ba za su sami wani labari kan wadannan sojojin cikin sauki ba

  • Yahudawan Sahyuniya Na Shirin Gina Sabbin Gidaje A Kusa Da Masallacin Quds

    Yahudawan Sahyuniya Na Shirin Gina Sabbin Gidaje A Kusa Da Masallacin Quds

    Apr 01, 2016 10:25

    Haramtacciyar kasar Isra'ila na shirin gina wasu sabbin matsugunnan yahudawan 'yan kaka gida a yankin Jabal Mukabbir da ke kusa da masallacin Aqsa mai alfarma.

  • Sojojin H.K.Isra'ila Sun Jikkata Palasdinawa Akalla 6 A Yankuna Daban Daban Na Palasdinu

    Sojojin H.K.Isra'ila Sun Jikkata Palasdinawa Akalla 6 A Yankuna Daban Daban Na Palasdinu

    Mar 26, 2016 09:28

    Sojojin gwamnatin Haramtacciyar Kasar Isra'ila sun kai farmaki kan yankunan Palasdinawa daban daban lamarin da ya janyo dauki ba dadi tsakaninsu da matasan Palasdinawa a jiya Juma'a.

  • Gwamnatin Yahudawan Sahayoniyya Tana Ci Gaba Da Rusa Gidajen Palasdinawa

    Gwamnatin Yahudawan Sahayoniyya Tana Ci Gaba Da Rusa Gidajen Palasdinawa

    Mar 23, 2016 16:28

    Majiyar Hukumar Palasdinawa ta sanar da cewa: Manyan motocin rusa gine-gine wato bulldozer sun shiga kauyen Da'na da ke gabar yammacin kogin Jordan, inda suka rusa gidajen Palasdinawa masu yawa.

  • Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Ta Jaddada Matsayinta Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Palasdinawa

    Jamhuriyar Musulunci Ta Iran Ta Jaddada Matsayinta Na Ci Gaba Da Goyon Bayan Palasdinawa

    Mar 21, 2016 03:52

    Shugaban Majalisar karfafa alaka tsakanin Jamhuriyar Musulunci ta Iran da kasashen ketare ya jaddada matsayin kasar Iran dangane da goyon bayan gwagwarmayar Palasdinawa domin 'yantar da kansu da kasarsu daga bakar siyasar gwamnatin Yahudawan Sahayoniyya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS