Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

rasha

  • Rasha Da Syria Sun Dakatar Da Kai Hare-Haren Sama A Aleppo

    Rasha Da Syria Sun Dakatar Da Kai Hare-Haren Sama A Aleppo

    Oct 18, 2016 12:30

    Kasar Rasha ta sanar a wannan Talata da dakatar da kai hare-haren sama na jiragen yakin kasar dana Syria a birnin Aleppo.

  • An kai hari kan ofishin jakadancin Rasha a Siriya

    An kai hari kan ofishin jakadancin Rasha a Siriya

    Oct 13, 2016 07:41

    Wasu 'yan ta'adda sun harba iguwa a kan Ofishin jakadancin Rasha dake birnin Damuscus na kasar Siriya

  • Ayyukan Hadin Gwiwa Tsakanin Rundunonin Sojin Kasashen Masar Da Rasha

    Ayyukan Hadin Gwiwa Tsakanin Rundunonin Sojin Kasashen Masar Da Rasha

    Oct 13, 2016 02:04

    Rundunononin soji na kasar Masar da Rasha na shirin gudanar da wani gagarumin atisayi a karon farko, da nufin karfafa ayyukan hadin gwiwa a tsakaninsu.

  • Kasar Rasha: Ingila Ita  Ce Ummul Aba'isin Din Karuwar  'Yan Da'esh A Siriya

    Kasar Rasha: Ingila Ita Ce Ummul Aba'isin Din Karuwar 'Yan Da'esh A Siriya

    Oct 11, 2016 01:57

    Ma'aikatar tsaron kasar Rasha ta yi watsi da zarginta da Birtaniyya take yi na cewa ita ce babban dalilin ci gaba da rikicin Siriya, inda ta ce Birtaniyyan ita ce ummul aba'isin din karuwar 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh a kasar Siriyan.

  • Martanin Duniya Kan Kisan Kiyashin Da Saudiyya Ta Tafka A Yemen

    Martanin Duniya Kan Kisan Kiyashin Da Saudiyya Ta Tafka A Yemen

    Oct 10, 2016 03:48

    Kasashen duniya na ci gaba da mayar da martini dangae da hare-haren kisan kiyashi da Saudiyya ta kai kan al’ummar birnin Sana’a fadar mulkin kasar Yemen a ranar Asabar da ta gabata, lamarin da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane fiye da 150 tare da jikkatar wasu daruruwa na daban.

  • Rasha ta bukaci a gudanar da bincike kan kisan gillar da Saudiya ta yi a Yemen

    Rasha ta bukaci a gudanar da bincike kan kisan gillar da Saudiya ta yi a Yemen

    Oct 09, 2016 14:16

    Kasar Rasha ta bukaci a gudanar da bincike tare da hukunta wadanda suka kai harin baya-bayan nan a kasar Yemen

  • Rasha Ta Bayyana Cewa Kafa Makaman Linzami Da Tayi A Kudancin Turai Ba Sabon Abu Bane

    Rasha Ta Bayyana Cewa Kafa Makaman Linzami Da Tayi A Kudancin Turai Ba Sabon Abu Bane

    Oct 09, 2016 07:13

    Gwamnatin kasar Rasha ta bayyana cewa kafa makaman linzami ta Eskandar a birnin Koliningrade da ta yi a cikin yan kwanakin da suka gabata a kan iyakokin kasar da Turai ba wani sabon abu bane kuma bata yi shi a boye ba.

  • Rasha Ta Jaddada Wajabcin Kawo Karshen 'Yan Ta'adda A Kasar Siriya

    Rasha Ta Jaddada Wajabcin Kawo Karshen 'Yan Ta'adda A Kasar Siriya

    Oct 09, 2016 02:49

    Ministan harkokin wajen kasar Rasha ya jaddada cewa; Dole ne a dauki matakin kawo karshen 'yan ta'adda a Siriya domin al'ummar kasar su zauna lafiya.

  • Jamus Ta Nuna Fargaba Kan Mummunan Sabanin Da Ke Tsakanin Rasha Da Amurka

    Jamus Ta Nuna Fargaba Kan Mummunan Sabanin Da Ke Tsakanin Rasha Da Amurka

    Oct 08, 2016 13:52

    Jamus ta nuna damuwa matuka dangane da yadda ake ci gaba da samun karuwar zaman doya da manja tsakanin Amurka da Rasha a cikin 'yan lokutanan, wanda hakan lamari ne mai matukar hadari ga makomar lamurran siyasa a duniya.

  • Majalisar Duma Ta Amince Da Yarjejeniyar Ci Gaba Da Zaman Sojojin Saman Rasha A Siriya

    Majalisar Duma Ta Amince Da Yarjejeniyar Ci Gaba Da Zaman Sojojin Saman Rasha A Siriya

    Oct 07, 2016 14:55

    Majalisar wakilan kasar Rasha (Duma) ta amince da yarjejeniyar da aka cimma tsakanin gwamnatocin kasashen Rasha da Siriya na ci gaba da zaman sojojin saman kasar Rashan a Siriya na tsawon lokacin da ba a iyakance shi ba.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS