Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

rasha

  • Jakadan Rasha A MDD Ya Ce An Samu Kwanciyar Hankula A Wasu Yankunan Kasar Siriya

    Jakadan Rasha A MDD Ya Ce An Samu Kwanciyar Hankula A Wasu Yankunan Kasar Siriya

    May 05, 2016 11:55

    Wakilin kasar Rasha a Majalisar Dinkin Duniya ya sanar da cewa; Sakamakon matakin dakatar da bude wuta a Siriya; an samu kwanciyar hankula kuma jama'a suna gudanar da harkokin rayuwarsu cikin aminci a kashi 90 cikin dari na yankunan da ake bata kashi a kasar.

  • Rasha: ISiS nada manbobi dubu 33 a Kasashe Siriya da Iraki

    Rasha: ISiS nada manbobi dubu 33 a Kasashe Siriya da Iraki

    Apr 28, 2016 00:46

    Kungiyar Leken asirin Sojin Rasha ta sanar da cewa kungiyar ISIS nada manbobi dubu 33 a kasashen Siriya da Rasha.

  • Rasha Na Son A Saka Wasu Gungun 'Yan Tawayen Syria A Jerin 'Yan Ta'ada

    Rasha Na Son A Saka Wasu Gungun 'Yan Tawayen Syria A Jerin 'Yan Ta'ada

    Apr 27, 2016 13:50

    Kasar Rasha ta mikawa kwamitin tsaro na MDD wata Bukatar ta dake neman a saka wasu gungun 'yan tawayen Syria guda biyu dake halatar taron sulhu a Geneva cikin jerin kungiyoyin 'Yan Ta'ada.

  • Goyon bayan Shgaban Kasar Rasha ga Gwamnatin Siriya

    Goyon bayan Shgaban Kasar Rasha ga Gwamnatin Siriya

    Apr 18, 2016 12:41

    Shugaban Kasar Rasha ya bayyana cewa zai ci gaba da taimakon Gwamnatin Siriya a yakin da take yi da ta'addanci

  • Rasha Ta Jadadda Aniyarta Na Nisantar Duk Wani Yaki Tsakaninta Da Kungiyar NATO

    Rasha Ta Jadadda Aniyarta Na Nisantar Duk Wani Yaki Tsakaninta Da Kungiyar NATO

    Apr 14, 2016 23:38

    Ministan harkokin wajen kasar Rasha ya jaddada matsayin kasarsa na daukan matakin nisantar duk wani abin da zai haifar da yaki tsakanin Rasha da kungiyar tsaro ta NATO.

  • Wasu Bama-Bamai Sun Tashi A Wasu Sassa Daban Daban Na Kasar Rasha

    Wasu Bama-Bamai Sun Tashi A Wasu Sassa Daban Daban Na Kasar Rasha

    Apr 11, 2016 05:45

    Wasu bama-bamai har guda biyar sun tashi a sassa daban daban na kasar Rasha kuma uku daga cikinsu hare-hare ne na kunan bakin wake.

  • Jiragen Saman Yakin Kasar Rasha Sun Kashe 'Yan Ta'addan Da'ish Fiye Da 60

    Jiragen Saman Yakin Kasar Rasha Sun Kashe 'Yan Ta'addan Da'ish Fiye Da 60

    Mar 30, 2016 23:34

    A ci gaba da hare-haren da jiragen saman yakin kasar Rasha ke kai wa kan sansanonin 'yan ta'addan kungiyar Da'ish masu kafirta musulmi a kasar Siriya, jiragen sun halaka 'yan ta'adda akalla 60 tare rusa sansanonin masu yawa.

  • Kasar Rasha Ta Jaddada Cewa 'Yan Ta'adda Suna Ci Gaba Da Shiga Kasar Siriya Ta Turkiyya

    Kasar Rasha Ta Jaddada Cewa 'Yan Ta'adda Suna Ci Gaba Da Shiga Kasar Siriya Ta Turkiyya

    Mar 26, 2016 05:52

    Ministan harkokin wajen kasar Rasha ya jaddada cewa; 'Yan ta'adda suna shiga cikin kasar Siriya ce ta kan iyakar kasar Turkiyya.

  • Kasashen Raha da Amurka Sun cimma matsaya kan dawamar tsagaita wuta a Siriya

    Kasashen Raha da Amurka Sun cimma matsaya kan dawamar tsagaita wuta a Siriya

    Mar 25, 2016 22:55

    Mataimakin Ministan harakokin wajen Rasha Sergei Ryabkov ya sanar da cewa an samu fahimtar juna tsakanin kasar sa da kasar Amurka kan dawwama tsagaita wuta a kasar Siriya

  • Rasha Ta Gargadi 'Yan Tawayen Syria Dangane Da Karya Yarjejeniyar Tsagaita Wuta

    Rasha Ta Gargadi 'Yan Tawayen Syria Dangane Da Karya Yarjejeniyar Tsagaita Wuta

    Mar 21, 2016 13:37

    Ma'aikatar tsaron kasar Rasha ta bayyana cewa, ta bayar da wa'adi zuwa gobe Talata 22 ga watan Maris ga Amurka, kan ta bayyana matsayinta dangane da masu tayar da kayar baya a Syria da suka ki yin aiki da yarjejeniyar dakatar da bude wuta, idan kuma ba haka ba Rasha za ta dauki mataki a kansu.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS