Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

rasha

  • Rasha Ta Jaddada Yin Kira Ga Saudiyya Kan Kawo Karshen Goyon Bayan 'Yan Ta'addan Siriya

    Rasha Ta Jaddada Yin Kira Ga Saudiyya Kan Kawo Karshen Goyon Bayan 'Yan Ta'addan Siriya

    Mar 19, 2016 13:05

    Wakilin kasar Rasha a Hukumar Kolin Kula da Hakkin Bil-Adama ta Majalisar Dinkin Duniya da ke da cibiya a birnin Geneva ya jaddada yin kira ga mahukuntan Saudiyya kan kawo karshen goyon bayan da suke bai wa kungiyoyin 'yan ta'addan kasar Siriya.

  • Mutane 61 Ne Aka Tabbatar Da Mutuwarsu Sanadiyyar Faduwar Jirgin Fasinja A Kudancin Rasha

    Mutane 61 Ne Aka Tabbatar Da Mutuwarsu Sanadiyyar Faduwar Jirgin Fasinja A Kudancin Rasha

    Mar 19, 2016 01:34

    Wani jirgin fasinja wanda ya tashi daga birnin Dubai zuwa kasar Rasha ya fadi a

  • Lavrov: Ficewar Sojojin Rasha Daga Siriya, Don Karfafa Tattaunawar Sulhu Ne

    Lavrov: Ficewar Sojojin Rasha Daga Siriya, Don Karfafa Tattaunawar Sulhu Ne

    Mar 16, 2016 13:51

    Ministan harkokin wajen kasar Rasha Sergei Lavrov ya bayyana cewar kasar Rasha ta janye wani bangare na sojojinta daga kasar Siriya ne don karfafa shirin tattaunawar sulhu da ake yi da nufin kawo karshen rikicin kasar cikin ruwan sanyi.

  • Rasha Ta Soma Janye Dakarunta Daga Syria

    Rasha Ta Soma Janye Dakarunta Daga Syria

    Mar 15, 2016 08:29

    Kasar Rasha ta soma janye dakarun ta daga Syria a wannan Talata bayan da shugaban kasar Vladimir Putin ya sanar da wannnan matakin cikin daren jiya Litinin.

  • Rasha Ta Ki Amincewa Da Sake Sanya Wa Iran Takunkumi Saboda Gwajin Makamai Masu Linzami

    Rasha Ta Ki Amincewa Da Sake Sanya Wa Iran Takunkumi Saboda Gwajin Makamai Masu Linzami

    Mar 14, 2016 13:26

    Kasar Rasha ta sanar da rashin amincewarta da sanya wa Iran sabbin takunkumi saboda gwajin makamai masu linzami masu cin dogon zango da ta yi kwanan nan tana mai cewa hakan bai saba wa kudururrukan Majalisar Dinkin Duniya ba.

  • Ma'aikatar Tsaron Rasha: An Fara Aiwatar Da Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Siriya

    Ma'aikatar Tsaron Rasha: An Fara Aiwatar Da Yarjejeniyar Tsagaita Wuta A Siriya

    Feb 27, 2016 12:25

    Ma'aikatar tsaron kasar Rasha ta sanar da cewa an fara aiwatar da yarjejeniyar tsagaita wuta a yankuna 48 na lardunan Halab, Homs da kuma Damaskus, babbar birnin kasar Siriya kamar yadda aka cimma a baya.

  • Shugaban Rasha Ya Tattauna Da Shugaban Siriya Kan Rikicin Kasar

    Shugaban Rasha Ya Tattauna Da Shugaban Siriya Kan Rikicin Kasar

    Feb 24, 2016 07:38

    A wata tattaunawa ta wayar tarho da suka yi a tsakaninsu, shugabannin kasashen Rasha da Siriya sun yi musayen ra'ayi a tsakaninsu kan yadda za a magance rikicn da ya ki ci ya ki cinyewa a kasar Siriyan.

  • Rasha Ta Jadadda Goyon Bayanta Ga Dakarun Siriya Wajen Yaki Da Ta'addanci.

    Rasha Ta Jadadda Goyon Bayanta Ga Dakarun Siriya Wajen Yaki Da Ta'addanci.

    Feb 21, 2016 03:02

    Kasar Rasha ta ce za ta ci gaba da goyon bayan da take baiwa dakarun tsaron Siriya a yakin da suke yi da ta'addanci.

  • Kasar Rasha Ta Bukaci Karin Haske Kan Manufar Kasar Saudiyya Ta Kokarin Tura Sojojinta Zuwa Kasar Siriya

    Kasar Rasha Ta Bukaci Karin Haske Kan Manufar Kasar Saudiyya Ta Kokarin Tura Sojojinta Zuwa Kasar Siriya

    Feb 19, 2016 00:15

    Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Rasha ya bukaci mahukuntan Saudiyya da su fito fili su bayyana manufarsu ta son tura sojojin kasarsu zuwa cikin kasar Siriya da sunan fada da 'yan ta'addan kungiyar Da'ish.

  • Kasar Rasha Ta Sake Aikewa Da Wasu Makamai Masu Linzami Zuwa Siriya

    Kasar Rasha Ta Sake Aikewa Da Wasu Makamai Masu Linzami Zuwa Siriya

    Feb 18, 2016 13:52

    Kasar Rasha ta sake aikewa da wasu jiragen ruwa dauke da na'urori masu harba makamai masu linzami na kasar zuwa kasar Siriya a ci gaba da shirin da take yi na ci gaba da fada da kungiyoyin 'yan ta'adda da ake ci gaba da tura su kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS