Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Saudi Arabiya

  • Rasha: Wajibi Ne A Bayyana Hakikanin Abin Da Ya Sami Khashoggi Kafin Putin Ya Kai Ziyara Saudiyya

    Rasha: Wajibi Ne A Bayyana Hakikanin Abin Da Ya Sami Khashoggi Kafin Putin Ya Kai Ziyara Saudiyya

    Oct 22, 2018 18:11

    Gwamnatin kasar Rasha ta damfara ziyarar da aka shirya shugaban kasar Vladimir Putin zai kai kasar Saudiyya da bayyanar da hakikanin abin da ya sami Jamal Khashoggi, dan jaridar kasar Saudiyya mai sukar siyasar kasar da aka kashe a ofishin jakadancin Saudiyyan da ke Istanbul na kasar Turkiyya.

  • Tasirin Kisan Jamal Khashuggi Kan Masarautar Saudia

    Tasirin Kisan Jamal Khashuggi Kan Masarautar Saudia

    Oct 21, 2018 02:37

    A ranra 2 ga watan Octoban da muke ciki ne aka kashe Jamal Khashuggi wani dan jarida a karamin ofishin jakadancin Saudia da ke birnin Santanbul na kasar Turkiya. Sannan ya tabbata ga ko wa daga ciki har da shugaban kasar Amurka Donal Trump kan cewa Mohammad bin Salman yerima mai jiraran kadon kasar ta saudiya shi ne ya bada umurnin kisan. Sannan hatta gwamnatin kasar Amurka a wannan karon ta kasa kare shi daga aikata laifi.

  • Ministan Harkokin Wajen Jamus Ya Jingine Batun Tafiyarsa Zuwa Saudiyya

    Ministan Harkokin Wajen Jamus Ya Jingine Batun Tafiyarsa Zuwa Saudiyya

    Oct 18, 2018 05:52

    Ministan harkokin wajen kasar Jamus Heiko Maas ya dakatar da tafiyar da aka shirya cewa zai zuwa kasar Saudiyya, sakamakon batun zargin mahukuntan kasar da kisan Jamal Khashoggi.

  • Saudiyyah Ta Kashe Fararen Hula 19 A Lardin Hudaidah Na Kasar Yemen

    Saudiyyah Ta Kashe Fararen Hula 19 A Lardin Hudaidah Na Kasar Yemen

    Oct 14, 2018 07:32

    Akalla fararen hula 19 ne suka rasa rayukansu a wasu munanan hare-hare da jiragen yakin Saudiyya suka kaddamar kan wata motar bus da take dauke da fararen hula a lardin Hudaidah.

  • Saudiyya: An Kame Yarimomi 5 Saboda Kin Yarda Da Kisan Kashoogi

    Saudiyya: An Kame Yarimomi 5 Saboda Kin Yarda Da Kisan Kashoogi

    Oct 13, 2018 19:04

    Rahotanni daga Saudiyya sun ambaci cewa; An kame yarimomin biyar zuwa wani wuri da ba san ko'ina ba ne, saboda sun nuna kin amincewa da kisan dan jaridar kasar Jamal Kashoogi a kasar Turkiya

  • Sayyid Hasan Nasrullah: Trump Cikin Cin Mutumci Yake Kwasar Ganima

    Sayyid Hasan Nasrullah: Trump Cikin Cin Mutumci Yake Kwasar Ganima

    Oct 12, 2018 19:15

    Babban Saktaren Kungiyar Hizbullah ta Kasar Labnon ya ce Gwamnatocin Amurka da suka gabata cikin siyasa da mutunci kuma a bayan fage suke kwasar ganima, amma shi kuma Donal Trump a bayyane kuma cikin cin mutunci yake kwasar tashi ganimar.

  • Turkiya: An Nuna Wasu Bidiyo Dangane Da Bacewar Khashoggi

    Turkiya: An Nuna Wasu Bidiyo Dangane Da Bacewar Khashoggi

    Oct 11, 2018 07:47

    Wasu kafofin yada labaran kasar Turkiya sun samu wasu hotunan bidiyo daga hannun jami'an tsaron kasar, da suke nuna yadda jami'an tsaron Saudiyya suka shiga karamin ofishin jakadancin Saudiyya a Istanbul, bayan shigar Jamal Khashoggi a cikin wurin.

  • Sojojin Yamen Sun Samu Nasarar Harbo Jiragen Saman Leken Asirin Rundunar Kawancen Saudiyya

    Sojojin Yamen Sun Samu Nasarar Harbo Jiragen Saman Leken Asirin Rundunar Kawancen Saudiyya

    Oct 10, 2018 18:45

    Rundunar sojin Yamen da dakarun sa-kai na kasar sun yi nasarar harbo jiragen saman leken asirin rundunar kawancen Saudiyya guda biyu a lardin Jizan da ke kudancin kasar Saudiyya.

  • Mogherini Ta Bukaci Karin Haske Daga Hukumomin Birnin Riyad Game Da Bacewar Khashoggi

    Mogherini Ta Bukaci Karin Haske Daga Hukumomin Birnin Riyad Game Da Bacewar Khashoggi

    Oct 09, 2018 19:11

    Babbar jami'ar harkokin wajen kungiyar tarayyar turai Federica Mogherini ta bukaci Saudiyya ta ba da bayanai dalla-dalla kan yadda dan jaridar kasar ya bace a karamin ofishin jakadancin na Saudiyya da ke a birnin Istanbul.

  • Wani Yariman Kasar Saudiyya Ya Kira Yi Al'ummar Kasar Da Su Yi Tawaye

    Wani Yariman Kasar Saudiyya Ya Kira Yi Al'ummar Kasar Da Su Yi Tawaye

    Oct 09, 2018 07:15

    Yarima Khalid Bin Farhan ali Sa'ud ya bayyana cewa matukar ta tabbata cewa an kashe dan jaridar kasar Jamal Khashoogi to ya zama wajibi da a samar da sauyi a fagen siyasar kasar

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS