Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

saudiyya

  • Yemen: Dakarun Yemen Sun Kai Wa Sansanonin Sojan Saudiyya Hari.

    Yemen: Dakarun Yemen Sun Kai Wa Sansanonin Sojan Saudiyya Hari.

    Jun 18, 2017 07:26

    Mayakan Ansarullah na kasar Yemen, sun maida martani akan sansanonin sojojin Saudiyya da ke Gundumomin Asir da Najran.

  • Masar : Majalisa Ta Amince A Baiwa Saudiya Tsibirai

    Masar : Majalisa Ta Amince A Baiwa Saudiya Tsibirai

    Jun 14, 2017 10:49

    Majalisar dokoki a Masar ta amunce da bukatar gwamnatin kasar na mallakawa Saudiya tsibiran nan biyu, Tiran da Sanafir da aka dade ana takkadama akansu a wannan kasa ta Masar.

  • Zarif: Iran Tana Sane Da Goyon Bayan Da Saudiyya Take Ba Wa 'Yan Ta'addan Masu Son Kawo Mata Hari

    Zarif: Iran Tana Sane Da Goyon Bayan Da Saudiyya Take Ba Wa 'Yan Ta'addan Masu Son Kawo Mata Hari

    Jun 14, 2017 00:59

    Ministan harkokin wajen kasar Iran Dakta Muhammad Jawad Zarif ya bayyana cewar Iran tana da bayanai na sirri da suke nuni da cewa Saudiyya tana ci gaba da goyon bayan kungiyoyin 'yan ta'addan da suke kan iyakokin kasar Iran da suke da shirin kai hare-haren ta'addanci cikin kasar.

  • Saudiyyah Ta Hana 'Yan Qatar Shiga Harami Domin Yin Umrah

    Saudiyyah Ta Hana 'Yan Qatar Shiga Harami Domin Yin Umrah

    Jun 11, 2017 17:09

    Sakamakon yanke alakar da Saudiyya tare da wasu kasashen da gwamnatin Qatar, mahukuntan saudiyya sun hana wasu 'yan kasar Qatar gudanar da aikin Umrah.

  • Qatar Ta Gode Wa Iran Saboda Kokarinta Na Magance Rikicin Da Ya Kunno Kai Tsakaninta Da Saudiyya

    Qatar Ta Gode Wa Iran Saboda Kokarinta Na Magance Rikicin Da Ya Kunno Kai Tsakaninta Da Saudiyya

    Jun 10, 2017 12:41

    Ministan harkokin wajen kasar Qatar Muhammad bn Abdurrahman Al Thani ya jinjinawa Jamhuriyar Musulunci ta Iran da kuma gode mata saboda irin kokarin da take yi wajen magance rikicin da ya kunno kai tsakaninta da wasu kasashen larabawa karkashin jagorancin kasar Saudiyya.

  • Saudiyya, UAE, Bahrain, Masar, Suna Ci Gaba Da Kara Matsa Lamba A Kan Qatar

    Saudiyya, UAE, Bahrain, Masar, Suna Ci Gaba Da Kara Matsa Lamba A Kan Qatar

    Jun 09, 2017 01:55

    Kasashen Saudiyya, UAE, Bahrain da Masar, sun fitar da wani bayani a jiya na hadin gwiwa, da ke saka wasu mutane 59 da kuma wasu cibiyoyi da kungiyoyi 12 da suka ce suna da alaka da Qatar a cikin jerin wadanda suke kira 'yan ta'adda.

  • Qatar Ta Ce Za Ta Iya Jurewa Duk Wani Irin Mataki

    Qatar Ta Ce Za Ta Iya Jurewa Duk Wani Irin Mataki

    Jun 08, 2017 13:30

    Kasar Qatar ta ce za ta iya jurewa kan duk wani irin mataki da kasashe makoftanta zasu dauka akanta, aman ba zata taba mika kai ba.

  • Kungiyar Muslim Brotherhood Ta Musanta Zargin Ta'addanci Da Saudiyya Ta Yi Mata

    Kungiyar Muslim Brotherhood Ta Musanta Zargin Ta'addanci Da Saudiyya Ta Yi Mata

    Jun 08, 2017 00:51

    Kungiyar Muslim Brotherhood (Ikhwanul Muslimin) ta kasar Masar ta yi watsi da zargin gudanar da ayyukan ta'addanci da kasar Saudiyya ta ke mata tana mai cewa irin wadannan zarge-zarge suna sanya zubar da mutumcin kasar Saudiyya din ne.

  • Kasar Amurka Ta Yi Suka Kan Kasar Saudiyya Saboda Take Hakkokin Bil-Adama

    Kasar Amurka Ta Yi Suka Kan Kasar Saudiyya Saboda Take Hakkokin Bil-Adama

    Jun 07, 2017 02:05

    Jakadiyar kasar Amurka a Majalisar Dinkin Duniya ta yi kakkausar suka kan kasar Saudiyya saboda take hakkokin bil-Adama.

  • Trump Ya Ce Larabawa Sun Sanar Da Shi Qatar  Tana Goyon Bayan 'Yan Ta'adda

    Trump Ya Ce Larabawa Sun Sanar Da Shi Qatar Tana Goyon Bayan 'Yan Ta'adda

    Jun 06, 2017 13:39

    Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewar shugabannin Saudiyya da kawayenta sun bayyana masa cewar kasar Qatar tana taimakawa masu tsaurin ra'ayi na ta'addanci da kudade bayan da ya bukace su da kawo karshen taimakon kungiyoyin ta'addanci.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS