Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

saudiyya

  • Makami Mai Linzami Ya Hallaka Sojin Saudiya

    Makami Mai Linzami Ya Hallaka Sojin Saudiya

    Mar 24, 2017 11:17

    Ma'aikatar cikin gidan Saudiyya ta sanar da cewa wani makami mai linzami da aka harbo tun daga Yemen ya hallawa wani sojin ta guda.

  • Gwamnatin Somaliya Ta Zargi Saudiyya Kan Kisan Gillan 'Yan Gudun Hijirar Kasar

    Gwamnatin Somaliya Ta Zargi Saudiyya Kan Kisan Gillan 'Yan Gudun Hijirar Kasar

    Mar 20, 2017 07:13

    Gwmanatin kasar Somaliya ta zargin gwamnatin kasar Saudiyya da kisan gillan da aka yi wa wasu 'yan gudun hijirar kasar a Tekun Yemen lamarin da yayi sanadiyyar mutuwar alal akalla 'yan gudun hijira 42.

  • Hajj: Iran Za Ta Tura Alhazanta Hajjin Bana Ne Bayan Da Saudiyya Ta Amince Da Sharuddanta

    Hajj: Iran Za Ta Tura Alhazanta Hajjin Bana Ne Bayan Da Saudiyya Ta Amince Da Sharuddanta

    Mar 19, 2017 07:46

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi karin haske dangane da batun aikewa da maniyya hajjin kasar a yayin aikin hajji mai zuwa bayan da a bara maniyyatan na Iran ba su sami damar halartar aikin hajjin ba.

  • Rundunar Sojin Yemen Ta Mayar Da Martani Da Makamin Ballastic A Kan Riyadh

    Rundunar Sojin Yemen Ta Mayar Da Martani Da Makamin Ballastic A Kan Riyadh

    Mar 19, 2017 03:09

    Sakamakon ci gaba da kaddamar da hare-hare ta sama da kasa da ruwa da sojojin Saudiyyah ke yi a kan kasar Yemen, sojojin kasar tare da dakarun sa kai na kabilun larabawan kasar sun mayar da martani ta hanyar harba makami mai linzami na ballastic a kan sansanin sojin Saudiyyah.

  • Saudiyyah Ta Ce Maniyyata Daga Iran Za Su Sauke Faralin Hajjin Bana

    Saudiyyah Ta Ce Maniyyata Daga Iran Za Su Sauke Faralin Hajjin Bana

    Mar 17, 2017 13:47

    Gwamnatin kasar Saudiyyah ta ce maniyyata daga kasar Iran za su halarci aikin da za a gudanar a wannan shekara.

  • An Soki Lamirin Kasashen Duniya Kan Sanya Ido A Kan Hare-Haren Saudiyya A Yemen

    An Soki Lamirin Kasashen Duniya Kan Sanya Ido A Kan Hare-Haren Saudiyya A Yemen

    Mar 13, 2017 15:56

    Ministan harkokin nwajen gwamnatin ceton kasa a Yemen ya yi kakkausar suka dangane da yadda kasashen duniya suka zura idanu suna kallon kisan kiyashin da Saudiyyah take yi kan al'ummar kasar Yemen.

  • An Zargi Kasashen Turkiyya Da Qatar Da Ruruta Wutan Ayyukan Ta'addanci

    An Zargi Kasashen Turkiyya Da Qatar Da Ruruta Wutan Ayyukan Ta'addanci

    Mar 13, 2017 07:27

    Wani dan Majalisar Dokokin Kasar Masar ya zargi kasashen Turkiyya da Qatar da hannu a ruruta wutan ayyukan ta'addanci a yankin gabas ta tsakiya tare da bayyana su a matsayin maha'inta.

  • Jiragen Yakin Saudiyyah Sun Kai Hari A Kan Kasuwar Garin Al-khunah Na Yemen

    Jiragen Yakin Saudiyyah Sun Kai Hari A Kan Kasuwar Garin Al-khunah Na Yemen

    Mar 11, 2017 03:14

    Jiragen yakin kasar saudiyyah sun yi ruwan bama-bamai a kan kasuwar birnin Alkhunah da ke cikin gundumar Hudaidah na kasar Yemen, inda suka kashe fararen hula akalla 16 tare da jikkata wasu da dama.

  • Ana ci Gaba Da Samun Sabani Tsakanin Saudiyya Da Masar.

    Ana ci Gaba Da Samun Sabani Tsakanin Saudiyya Da Masar.

    Mar 07, 2017 09:21

    Ministan harkokin wajen kasar Saudiyya ba zai halarci taro da takwarorinsa na Larabawa a birnin alkahira.

  • Al'ummar Yemen Sun Gudanar Da Gagarumar Zanga-Zangar Allah Wadai Da Saudiyya

    Al'ummar Yemen Sun Gudanar Da Gagarumar Zanga-Zangar Allah Wadai Da Saudiyya

    Mar 04, 2017 02:22

    Dubun dubatan mutanen kasar Yemen din suka fito kan titunan babban birnin kasar, wato Sana'a don gudanar da wata gagarumar zanga-zangar Allah wadai da kasar Saudiyya saboda ci gaba da hare-haren wuce gona da iri da take kai wa kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS