-
Yemen: Saudiyya Na ci gaba Da Tafka laifukan Yaki A Tare Da Gobon Bayan Amurka.
Mar 02, 2017 15:43Yeman ta ce laifukan yakin da Saudiyya ta ke yi a kasar, tare da cikakken goyon bayan Amurka ne.
-
Ministan Harkokin Wajen Saudiyya Ya Ziyarci Iraki, Karon Farko Tun 2003
Feb 25, 2017 12:05Ministan harkokin wajen Saudiyya, Adel al-Jubeir, ya fara wata ziyara aiki a kasar Iraki inda ya gana da mahukuntan kasar a wani yunkuri na farfado da alakar dake tsakanin kasashen biyu.
-
Dakarun Yemen Sun Hallaka Na'ibin Babban Kwamandan Dakarun Gwamnatin Hadi Dake Samun Goyon Bayan Saudiyya
Feb 22, 2017 14:27Rahotanni daga kasar Yemen sun bayyana cewar dakarun kasar tare da hadin gwiwan dakarun sa kan kasar sun sami nasarar hallaka mataimakin babban kwamandan dakarun gwamnatin tsohon shugaban kasar Yemen din Abd Rabbuh Mansur Hadi kana kuma daya daga cikin manyan kwamandojin dakarun hadin gwiwan da Saudiyya take jagoranta Janar Ahmad Saif Al-Yafi'i tare da wani adadi na sojojin sa kai a wani hari da suka kai yankin Mocha.
-
Iran: Ba Mamaki Don An Sami Haduwar Baki Tsakanin Saudiyya Da Isra'ila Kan Iran
Feb 20, 2017 02:51Kakakin Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qassemi ya bayyana cewar matsaya guda da aka samu tsakanin Saudiyya da haramtacciyar kasar Isra'ila kan Iran ba abin mamaki ba ne don kuwa ba haka siddan lamarin ya faru ba.
-
Sayyid Nasrallah: Wajibi Ne A Hukunta Saudiyya Da Amurka Saboda Kirkiro Da'esh
Feb 16, 2017 14:34Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah ya bayyana cewar wajibi ne a hukunta gwamnatocin Saudiyya da Amurka saboda kirkiro kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh (ISIS) da kuma goyon bayanta.
-
Yemen: Saudiyya Ta Sake Amfani Da Bama-baman Da Aka Haramta A Kasar Yemen.
Feb 16, 2017 02:45Jiragen Yakin Saudiyya Sun Jefa Bama-bamai Masu kwafsa Da Aka Haramta Da Safiyar Yau Alhamis A yankin Sa'adah Na Yemen.
-
Saudiya ta kori duban Ma'aikata yan kasar Pakistan
Feb 10, 2017 14:16Mahukuntan Saudiya sun kori duban Ma'aikata 'yan kasar Pakistan kan zarkin su nada alaka da hare-haren ta'addanci
-
Wani Dan Saudiyya Ya So Cinnawa Zanen Masallacin Ka'aba Wuta
Feb 07, 2017 08:49Wani mutum dan Saudiyya da aka bayyana cewa yana fama da tabin hankali ya so cinnawa zanen dake lulube da masallacin Ka'aba mai tsarki.
-
An tsawaita aikin Dakarun Masar a kawancen Saudiya
Feb 05, 2017 12:47Shugaban kasar Masar ya tsawaita aiyukan Sojojin kasar sa a harin wuce gona da iri kan kasar Yemen kalkashin Jagorancin masarauta Ali-sa'oud
-
Saudiyya Tana Ci Gaba Da Hana Aikewa Da Taimakon Jin Kai Zuwa Yamen
Feb 05, 2017 02:54Mahukuntan Saudiyya suna ci gaba da kokarin ganin babu wani tallafin jin kai da za a kai zuwa kasar Yamen duk da halin tsaka mai wuya da suka wurga al'ummar kasar ciki.