Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

saudiyya

  • Yemen: Saudiyya Na ci gaba Da Tafka laifukan Yaki A Tare Da Gobon Bayan Amurka.

    Yemen: Saudiyya Na ci gaba Da Tafka laifukan Yaki A Tare Da Gobon Bayan Amurka.

    Mar 02, 2017 15:43

    Yeman ta ce laifukan yakin da Saudiyya ta ke yi a kasar, tare da cikakken goyon bayan Amurka ne.

  • Ministan Harkokin Wajen Saudiyya Ya Ziyarci Iraki, Karon Farko Tun 2003

    Ministan Harkokin Wajen Saudiyya Ya Ziyarci Iraki, Karon Farko Tun 2003

    Feb 25, 2017 12:05

    Ministan harkokin wajen Saudiyya, Adel al-Jubeir, ya fara wata ziyara aiki a kasar Iraki inda ya gana da mahukuntan kasar a wani yunkuri na farfado da alakar dake tsakanin kasashen biyu.

  • Dakarun Yemen Sun Hallaka Na'ibin Babban Kwamandan Dakarun Gwamnatin Hadi Dake Samun Goyon Bayan Saudiyya

    Dakarun Yemen Sun Hallaka Na'ibin Babban Kwamandan Dakarun Gwamnatin Hadi Dake Samun Goyon Bayan Saudiyya

    Feb 22, 2017 14:27

    Rahotanni daga kasar Yemen sun bayyana cewar dakarun kasar tare da hadin gwiwan dakarun sa kan kasar sun sami nasarar hallaka mataimakin babban kwamandan dakarun gwamnatin tsohon shugaban kasar Yemen din Abd Rabbuh Mansur Hadi kana kuma daya daga cikin manyan kwamandojin dakarun hadin gwiwan da Saudiyya take jagoranta Janar Ahmad Saif Al-Yafi'i tare da wani adadi na sojojin sa kai a wani hari da suka kai yankin Mocha.

  • Iran: Ba Mamaki Don An Sami Haduwar Baki Tsakanin Saudiyya Da Isra'ila Kan Iran

    Iran: Ba Mamaki Don An Sami Haduwar Baki Tsakanin Saudiyya Da Isra'ila Kan Iran

    Feb 20, 2017 02:51

    Kakakin Ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Bahram Qassemi ya bayyana cewar matsaya guda da aka samu tsakanin Saudiyya da haramtacciyar kasar Isra'ila kan Iran ba abin mamaki ba ne don kuwa ba haka siddan lamarin ya faru ba.

  • Sayyid Nasrallah: Wajibi Ne A Hukunta Saudiyya Da Amurka Saboda Kirkiro Da'esh

    Sayyid Nasrallah: Wajibi Ne A Hukunta Saudiyya Da Amurka Saboda Kirkiro Da'esh

    Feb 16, 2017 14:34

    Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hasan Nasrallah ya bayyana cewar wajibi ne a hukunta gwamnatocin Saudiyya da Amurka saboda kirkiro kungiyar ta'addancin nan ta Da'esh (ISIS) da kuma goyon bayanta.

  • Yemen: Saudiyya Ta Sake Amfani Da Bama-baman Da Aka Haramta A Kasar Yemen.

    Yemen: Saudiyya Ta Sake Amfani Da Bama-baman Da Aka Haramta A Kasar Yemen.

    Feb 16, 2017 02:45

    Jiragen Yakin Saudiyya Sun Jefa Bama-bamai Masu kwafsa Da Aka Haramta Da Safiyar Yau Alhamis A yankin Sa'adah Na Yemen.

  • Saudiya ta kori duban Ma'aikata yan kasar Pakistan

    Saudiya ta kori duban Ma'aikata yan kasar Pakistan

    Feb 10, 2017 14:16

    Mahukuntan Saudiya sun kori duban Ma'aikata 'yan kasar Pakistan kan zarkin su nada alaka da hare-haren ta'addanci

  • Wani Dan Saudiyya Ya So Cinnawa Zanen Masallacin Ka'aba Wuta

    Wani Dan Saudiyya Ya So Cinnawa Zanen Masallacin Ka'aba Wuta

    Feb 07, 2017 08:49

    Wani mutum dan Saudiyya da aka bayyana cewa yana fama da tabin hankali ya so cinnawa zanen dake lulube da masallacin Ka'aba mai tsarki.

  • An tsawaita aikin Dakarun Masar a kawancen Saudiya

    An tsawaita aikin Dakarun Masar a kawancen Saudiya

    Feb 05, 2017 12:47

    Shugaban kasar Masar ya tsawaita aiyukan Sojojin kasar sa a harin wuce gona da iri kan kasar Yemen kalkashin Jagorancin masarauta Ali-sa'oud

  • Saudiyya Tana Ci Gaba Da Hana Aikewa Da Taimakon Jin Kai Zuwa Yamen

    Saudiyya Tana Ci Gaba Da Hana Aikewa Da Taimakon Jin Kai Zuwa Yamen

    Feb 05, 2017 02:54

    Mahukuntan Saudiyya suna ci gaba da kokarin ganin babu wani tallafin jin kai da za a kai zuwa kasar Yamen duk da halin tsaka mai wuya da suka wurga al'ummar kasar ciki.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS