-
Unicef Ta yi Gargadi Akan Ci gaba Da Kai Hare-haren Da Saudiyya Ta ke yi A Kasar Yemen.
Jan 11, 2017 15:41Asusun Kare knanan yara na majalisar dinkin duniya ( Unicef) ya ce; yakin da saudiyya ta ke yi a kasar Yemen ya ci rayukan yara 1400.
-
Iran : Taimakon Da Saudiyya Ta Ke Baiwa Ta'addanci Ne Ya Haddasa Hargitsi A Gabas ta Tsakiya.
Jan 07, 2017 15:41Kakakin Ma'aikatar harkokin Wajen Iran Bahram Qasimi Ya ce; Wajibi ne a sauyawa Saudiyya hali domin maslahar zaman lafiyar duniya.
-
Iran Ta Karyata Cewa Saudiyyah Ta Bukaci Su Zauna Kan Batun Hajji Mai Zuwa
Jan 02, 2017 10:22Shugaban hukumar alhazai ta kasar Iran Hamid Muhammadi ya karyata batun cewa Saudiyyah ta aike da wasika ga ma'aikatarsa domin gayyatarsu zuwa tattaunawa kan aikin hajji mai zuwa.
-
Jami'an Tsaro A Saudia Suna Tsare Da Kama Mutane Ukku Tare Da Zargin Satar Wani Malamin Shia A Qatif
Jan 01, 2017 11:47Majiyar sharia a kasar saudia ta bayyana cewa tana tsare da mutane ukku wadanda ake zargi da satar wani malamin addinin dan mazhabar shia kuma alkalin wata kotu a yankin a cikin watan Decemban da ya gabata.
-
Saudiyya : An Zartas da Hukuncin Kisa Kan Mutane 153 A Shekara 2016
Jan 01, 2017 02:26Wasu alkaluma da kanfanin dillancin labaren faransa na AFP ya nakalto daga wata sanarwa , hukumomi a Saudiyya sun nuna cewa mutum 153 ne aka zartas masu da hukuncin kisa a cikin shekara 2016 da mukayi ban kwana da ita a kasar Saudiyya.
-
Saudiyyah Ta Ce Tana Son Tattaunawa Da Iran Kan Batun Hajjin Shekara Mai Zuwa
Dec 31, 2016 17:57Ministan ma’aikatar kula da harkokin aikin hajji a Saudiyya ya ce ya aike da goron gayyata ga bangaren Iran a tattauna dangane da aikin hajjin shekara mai zuwa.
-
Gwamnatin Kasar Masar Ta Tabbatar Sayarwa Saudia Tsibiran Kasar Guda Biyu
Dec 30, 2016 01:10Gwamnatin kasar Masar a jiya Alhamis ta tabbatar da sayarwa kasar Saudia tsibiran kasar guda biyu da suke a cikin Bahru Malia
-
Jaridar The Guardian Ta Birtaniya: Saudiyyah Da Birtaniya Ne Ke Da Alhakin Kisan Al'ummar Yemen
Dec 23, 2016 14:32Jaridar The Guardian da ake bugawa a kasar Birtaniya, ta buga wani rahoto da ta harhada dangane da da yakin da Saudiyya take kaddamarwa a kan al'ummar kasar Yemen a fitowarta ta jiya Alhamis.
-
Dakarun tsaron Yemen sun mayar da martani kan Dakarun tsaron Saudiya
Dec 18, 2016 14:49Akalla Sojojin saudiya biyu ne suka hallaka a wani harin mayar da martani da Dakarun tsaron Yemen gami da na sa kai suka kai a arewacin kasar
-
Harin jiragen yakin Saudiya a yammacin kasar Yemen
Dec 16, 2016 02:59Jiragen yakin kawancen Saudiya sun kai hari jihar Hadida dake yammacin kasar Yemen