Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

saudiyya

  • Iran: Al'ummar Iran Ba Za Su Je Hajjin Bana Ba, Saboda Kafar Ungulun Saudiyya

    Iran: Al'ummar Iran Ba Za Su Je Hajjin Bana Ba, Saboda Kafar Ungulun Saudiyya

    May 29, 2016 11:47

    Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta sanar da cewa a wannan shekarar ba za ta tura alhazan kasar zuwa aikin Hajjin bana ba, saboda kafar ungulun da mahukuntan Saudiyya suke ci gaba da yi ga kokarin da gwamnatin ta Iran take yi wajen ganin ta tura alhazan nata.

  • Lauyoyin Iyalan Da Suka Rasa Rayukansu A Harin 11/Sept. Sun Zargi Saudiyya Da Kokarin Rufe Gaskiya

    Lauyoyin Iyalan Da Suka Rasa Rayukansu A Harin 11/Sept. Sun Zargi Saudiyya Da Kokarin Rufe Gaskiya

    May 21, 2016 00:42

    Lauyoyin da suke wakiltar sama da iyalai 2000 da suka rasa danginsu a harin ta'addancin 11 ga watan Satumba, 2001 sun zargin gwamnatin Saudiyya da kokarin rufe gaskiyar hakikanin abin da ya faru.

  • An Gudanar Da Gagarumar Zanga-Zangar Allah Wadai Da Saudiyya A Yemen

    An Gudanar Da Gagarumar Zanga-Zangar Allah Wadai Da Saudiyya A Yemen

    May 13, 2016 13:19

    Dubun dubatan al'ummar kasar Yemen ne suka gudanar da wata gagarumar zanga-zanga ta yin Allah wadai da gwamnatin Saudiyya da masu goya mata baya musamman Amurka saboda ci gaba da hare-haren wuce gona da iri da suke yi a kasar, kamar yadda kuma suka jinjinawa dakarun kungiyar Ansarullah ('yan Houthi) da kuma sojojin gwamnatin saboda tsayin dakan da suke ci gaba da yi wajen tinkarar wannan wuce gona da irin.

  • Hadin Gwiwan Saudiyya Da Isra'ila Wajen Cutar Da Al'ummar Palastinu

    Hadin Gwiwan Saudiyya Da Isra'ila Wajen Cutar Da Al'ummar Palastinu

    May 09, 2016 00:15

    A daidai lokacin da wasu kafafen watsa labarai suke ci gaba da fasa kwai dangane da boyayyiyar alaka da aiki tare da ke gudana tsakanin Saudiyya da haramtacciyar kasar Isra'ila, tsohon shugaban hukumar leken asirin haramtacciyar kasar Isra'ilan (MOSSAD), ya tabbatar da ingancin wadannan labarai.

  • Kisan wani Dan Sandar Saudiya A Birnin Makka

    Kisan wani Dan Sandar Saudiya A Birnin Makka

    May 06, 2016 05:57

    An Kashe Jami'in Dan Sandar Saudiya a Birnin Makka

  • Jiragen Yakin Saudiyya Suna Ci Gaba Da Keta Yarjejeniyar Dakatar Da Bude Wuta A Yamen

    Jiragen Yakin Saudiyya Suna Ci Gaba Da Keta Yarjejeniyar Dakatar Da Bude Wuta A Yamen

    Apr 30, 2016 22:56

    Jiragen saman yakin masarautar Saudiyya suna ci gaba da keta yarjejeniyar dakatar da bude wuta da aka cimma a kasar Yamen ta hanyar ci gaba da kai jerin hare-haren wuce gona da iri kan al'ummar kasar.

  • Kotu A Kasar Saudiyya Ta Daure Wani Malamin Jami'ar Shekaru 10 A Gidan Kurkuku

    Kotu A Kasar Saudiyya Ta Daure Wani Malamin Jami'ar Shekaru 10 A Gidan Kurkuku

    Apr 25, 2016 13:20

    Kotun hukunta manyan laifuka a Saudiyya ta zartar da hukuncin dauri har na tsawon shekaru goma a gidan kurkuku kan wani malamin jami'ar kasar saboda ya yi kira ga al'ummar Saudiyya da su fito taron gangami.

  • Saudiyya : An Kori Ministan Ruwa Da Wutar Lantarki

    Saudiyya : An Kori Ministan Ruwa Da Wutar Lantarki

    Apr 24, 2016 23:59

    Sarki Salmane na Saudiyya, ya kori ministan kula da sha'anin ruwa da wutar lantarki na kasar Abdallah Al-Hassine, inda tuni aka baiwa ministan gona na kasar umurnin jan ragamar wadanan fanonin.

  • Na'ibin Limamin Juma'ar Tehran Yayi Allah Wadai Da Kokarin Saudiyya Na  Raba Kan Musulmi

    Na'ibin Limamin Juma'ar Tehran Yayi Allah Wadai Da Kokarin Saudiyya Na Raba Kan Musulmi

    Apr 22, 2016 06:47

    Daya daga cikin mataimakan limamin Juma'ar birnin Tehran, babban birnin Jamhuriyar Musulunci ta Iran yayi kakkausar suka da yadda kasar Saudiyya take ci gaba da amfani da kungiyar hadin kan kasashen musulmi wajen rarraba kan al'ummomi da gwamnatocin kasashen musulmin.

  • An Shigar Da Karar Shugaba Masar Saboda Mika Tsibiran Kasar Biyu Ga Saudiyya

    An Shigar Da Karar Shugaba Masar Saboda Mika Tsibiran Kasar Biyu Ga Saudiyya

    Apr 20, 2016 06:46

    Shugaban jam'iyyar Egyptian Popular Current kana kuma tsohon dan takaran shugabancin kasar Masar Hamdeen Sabahi ya sanar da fara daukar mataki na shari'a kan shugaban kasar Abdel Fattah al-Sisi saboda matsayar da ya dauka na mika ikon wasu tsibirai guda biyu masu muhimmanci na kasar Masar din ga kasar Saudiyya.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS