Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Senegal

  • Jami'an Tsaron Senegal Sun Hallaka Dalibin Jami'a

    Jami'an Tsaron Senegal Sun Hallaka Dalibin Jami'a

    May 16, 2018 05:42

    Taho mu gama tsakanin dali'an jami'a da jami'an tsaron kasar Senegal ya yi sanadiyar mutuwar dalibi guda tare kuma da jikkata mutane 20 na daban.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Gargadi Kan Samun Karancin Abinci A Yankin Sahel

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Gargadi Kan Samun Karancin Abinci A Yankin Sahel

    May 04, 2018 19:03

    Kungiyoyin bada agaji na majalisar dinkin duniya da wasu masu zaman kansu sun yi gargadi kan yiyuwan samun karancin abinci a yankin Sahel idan har daminar bana bata yi kyau ba.

  • Senegal : 'Yan Sanda Sun Yi Amfani Da Karfi Wajen Tarwatsa Masu Zanga-Zanga

    Senegal : 'Yan Sanda Sun Yi Amfani Da Karfi Wajen Tarwatsa Masu Zanga-Zanga

    Apr 19, 2018 18:03

    'Yan sanda sun yi amfani da karfi wajen tarwatsa daruruwan masu zanga-zanga a birnin Dakar, babban birnin kasar Senegal wadanda suka fito don nuna rashin amincewarsu da kokarin da 'yan majalisar kasar suke yi na yin sauyi ga kundin tsarin zabe na kasar.

  • Kotu Ta Yanke Hukuncin Daurin Shekaru 15 Kan Wani Da Ake Zarkinsa Da Ta'ddanci A Sanegal

    Kotu Ta Yanke Hukuncin Daurin Shekaru 15 Kan Wani Da Ake Zarkinsa Da Ta'ddanci A Sanegal

    Apr 10, 2018 11:05

    Kotu a kasar Senegal ta yanke hukuncin daurin shekaru 15 a kidan kaso kan ga wani dan kasar mai dauke da takardar zama dan kasar Faransa bayan da ta same shi da lafin alaka da kungiyoyin 'yan ta'adda.

  • Ziyarar Ministan Harkokin Wajen Iran A Senegal

    Ziyarar Ministan Harkokin Wajen Iran A Senegal

    Apr 10, 2018 06:42

    Ministan harkokin harkokin waje na Jamhuriya Musulinci ta Iran, Muhammad Jawad Zarif, ya isa a birnin Dakar na kasar Senegal, a wani yunkuri na kara karfafa alakar dake tsakanin kasashen biyu.

  • Kotu A Senegal Ta Zartar Da Hukuncin Daurin Shekaru 15 Kan Wani Dan Ta'adda A Kasar

    Kotu A Senegal Ta Zartar Da Hukuncin Daurin Shekaru 15 Kan Wani Dan Ta'adda A Kasar

    Apr 09, 2018 19:00

    Wata kotu a kasar Senegal ta zartar da hukuncin dauri na tsawon shekaru 15 a gidan kurkuku kan wani dan kasar da ke da takardar dan kasa a Faransa bayan samunsa da laifin shiga kungiyar ta'addanci.

  • Senegal : Lauyoyin Khalifa Sall Sun Daukaka Kara

    Senegal : Lauyoyin Khalifa Sall Sun Daukaka Kara

    Mar 31, 2018 10:37

    A Senegal, lauyoyin magajin birnin Dakar, Khalifa Sall, sun sanar da cewa zasu daukaka kara kan hukuncin da kotun birnin ta yanke masa na shekaru biyar a gidan yari da kuma tarar miliyan biyar.

  • Senegal: Mutane Da Dama Sun Rasu A Faduwar Wani Jirgin Sama Mai Saukar Angulu Na Soja

    Senegal: Mutane Da Dama Sun Rasu A Faduwar Wani Jirgin Sama Mai Saukar Angulu Na Soja

    Mar 16, 2018 06:21

    Kamfanin Dillancin labarin Waj na kasar Aljeriya da ya ba da labarin ya kara da cewa; Mutane 20 suka rasa rayukansu da kuma jikkata sanadiyyar hatsarin

  • Senegal: An Hana 'Yan Adawa Yin Gangami Akan Demokradiyya

    Senegal: An Hana 'Yan Adawa Yin Gangami Akan Demokradiyya

    Mar 10, 2018 19:03

    'Yan sandan kasar ta Senegal sun yi amfani da hayaki mai sa hawaye wajen tarwatsa mutanen da suka amsa kiran jam'iyyun hamayya na yin Zanga-zanga.

  • An Cafke Jagororin 'Yan Adawa Biyu A Senegal

    An Cafke Jagororin 'Yan Adawa Biyu A Senegal

    Mar 09, 2018 15:00

    'Yan sanda a birnin Dakar na Senegal na tsare da wasu jagororin 'yan adawa biyu, a yayin wata zanga-zanga da hukumomin kasar suka haramta.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS