Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Senegal

  • An Kashe Sojin Senegal Guda A Kudancin Kasar

    An Kashe Sojin Senegal Guda A Kudancin Kasar

    Mar 06, 2018 06:28

    Dakarun tsaron kasar Senegal sun sanar da kashe jami'insu guda a yankin Casamance na kudancin kasar

  • Senegal : Kotu Ta Bukaci Daurin Shekaru 7 Ga Magajin Birnin Dakar

    Senegal : Kotu Ta Bukaci Daurin Shekaru 7 Ga Magajin Birnin Dakar

    Feb 17, 2018 14:49

    Wata kotu a birnin Dakar na kasar Senegal, ta bukaci daurin shekaru bakwai a gidan kaso ga magajin babban birnin Dakar, Khalifa Sall.

  • Yan Tawayen Senegal Sun Gargadi Sojojin Kasar Kan Farmakin Da Suke Kaiwa Kan Yankunansu

    Yan Tawayen Senegal Sun Gargadi Sojojin Kasar Kan Farmakin Da Suke Kaiwa Kan Yankunansu

    Jan 29, 2018 11:48

    Wani daga cikin shuwagabannin yan tawayen Senegal ya gargadi sojojin kasar kan keta yarjejeniyer zaman lafiya da suka kulla da su.

  • Wasu 'Yan Bindiga Sun Bindige Mutane 13 A  Kudancin Kasar Senegal

    Wasu 'Yan Bindiga Sun Bindige Mutane 13 A Kudancin Kasar Senegal

    Jan 07, 2018 11:12

    Wasu 'yan bindiga dadi sun bindige alal akalla mutane 13 a wani hari da suka kai garin Ziguinchor da ke kudancin kasar Senegal

  • Majalisar Dokokin Senegal Ta Cire Rigar Kariya Ga Wani Dan Majalisar Kasar Domin Hukuntashi

    Majalisar Dokokin Senegal Ta Cire Rigar Kariya Ga Wani Dan Majalisar Kasar Domin Hukuntashi

    Nov 26, 2017 07:41

    Majalisar Dokokin Senegal ta kada kuri'ar amincewa da cire rigar kariya ga Khalifa Sall tsohon magajin garin birnin Dakar fadar mulkin kasar da yake matsayin dan majalisar a halin yanzu domin fuskantar shari'a.

  • Senegal Ta Tabbatar Da Muhimmancin Tabbatar Da Tsaro A Nahiyar Afirka

    Senegal Ta Tabbatar Da Muhimmancin Tabbatar Da Tsaro A Nahiyar Afirka

    Nov 13, 2017 18:55

    Shugaban kasar ta Senegal Macky Sall ne ya jaddada wajabcin aiki domin tabbatar da tsaro a cikin kasashen Afirka.

  • Amurka Ta Gargadi 'Yan Kasarta Da Suke Cikin Kasar Senegal Da Su Yi Taka- Tsantsan

    Amurka Ta Gargadi 'Yan Kasarta Da Suke Cikin Kasar Senegal Da Su Yi Taka- Tsantsan

    Oct 20, 2017 06:38

    Ofishin jakadancin Amurka da ke kasar Senegal ya bukaci 'yan kasar Amurka da suke cikin kasar Senegal da su yi taka- tsantsan sakamakon barazanar ta'addanci da suke fuskanta.

  • Senegal: A. Wade Ya Yi Murabus Daga Majalisar Dokoki

    Senegal: A. Wade Ya Yi Murabus Daga Majalisar Dokoki

    Sep 11, 2017 11:09

    Tsohon shugaban kasar Senegal Abdulay Wade ya sanar da yin murabus dinsa daga mukamin dan majalisar dokokin kasar.

  • Firaministan Senegal Ya Mika Murabus Din Gwamnatinsa

    Firaministan Senegal Ya Mika Murabus Din Gwamnatinsa

    Sep 05, 2017 16:39

    Fira ministan kasar Senegal, Mahammad Boun Abdallah Dionne, ya mika takardar murabus din gwamnatinsa ga shugaban kasar Macky Sall.

  • Senegal Zata Mayar Da Jakadanta Zuwa Birnin Doha Na Qatar

    Senegal Zata Mayar Da Jakadanta Zuwa Birnin Doha Na Qatar

    Aug 22, 2017 06:33

    Gwamnatin kasar Senegal zata maida jakadanta zuwa birnin Doha na kasar Qatar bayan ta kirashi zuwa gida don shwaratawa a dai dai lokacinda kasar ta fara samun matsala da mokontanta.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS