-
Najeriya : Kotu Ta Bada Umarnin Likitocin Sheikh Zakzaky, Su Duba Shi
Jan 22, 2019 17:34Wata kotu a birnin Kaduna dake tarayya Najeriya, ta bada umarnin likitocin jagoran harkar musulinci ta IMN, cewa da Sheih Ibrahim Zakzaky dasu duba lafiyarshi.
-
Najeriya: A Yau Sheikh Ibrahim Zakzaky Ya Cika Kwanaki 1000 A Tsare
Sep 07, 2018 19:05A yau ne jagoran Harkar Muslunci a Najeriya ya cika kwanaki 1000 a tsare a hannun jam'ain hukumar tsaro ta kasa DSS.
-
Gwamnati Ta Gurfanar Da Sheikh Zakzaky A Gaban Kotu A Kaduna
May 15, 2018 16:47Gwamnatin Nijeriya ta gurfanar da shugaban Harkar Musulunci a Nijeriya (Islamic Movement) Sheikh Ibrahim El-Zakzaky tare da mai dakinsa malama Zeenatu Ibrahim a gaban babbar kotun jihar Kaduna cikin matsanancin tsaro.
-
'Yan Sanda Sun Kama Masu Zanga-Zangar Sako Sheikh Zakzaky 115
Apr 17, 2018 05:03Rundunar 'yan sandan babban birnin tarayyar Nijeriya, Abuja, sun sanar da cewa suna tsare da 'yan kungiyar harkar Musulunci a Nijeriya (IMN) su 115 sakamakon dirar mikiyar da suka yi musu jiya Litinin da nufin tarwatsa jerin gwanon da suke ci gaba da yi a birnin Abujan don bukatar a sako musu shugabansu Sheikh Ibrahim El-Zakzaky da gwamnatin take ci gaba da tsare shi.
-
Sheikh El-Zakzaky Ya Gana Da Manema Labarai A Karon Farko
Jan 13, 2018 15:57Rahotanni daga Nijeriya sun bayyana cewar shugaban kungiyar Harkar Musulunci a kasar Sheikh Ibrahim El-Zakzaky ya gana da manema labarai karon farko tun bayan da aka kama shi shekaru biyu da suka gabata inda ya bayyana cewar yana nan a raye kuma lafiyar lau inji kafafen watsa labaran.
-
Kotu Ta Sake Yin Zama A Kan Karar Da Sheikh Zakzaky Ya Shigar
Jun 15, 2017 19:29A yau ne kotun da ke sauraren karar da shekh Ibrahim Zakzaky ya shigar a kan rundunar sojin Najeriya da kuma babban hafsan hafsoshin sojin kasar ta sake gudanar da zamanta a Kaduna.
-
Harkar Muslunci A Najeriya Ta Bukaci A Saki Sheikh Ibrahim Zakzaky
Jul 26, 2016 06:46Harkar muslunci a Najeriya ta bukaci gwamnatin tarayyar Najeriya da saki Sheikh Ibrahim Zakzaky da ake tsare da shi ba tare da tuhumarsa da wani laifi ba.
-
Kungiyar Amnesty International Ta Zargi Sojojin Nijeriya Da Tafka Ta'asa A Rikicin Zaria
Apr 22, 2016 12:21Kungiyar kare hakkokin bil adama ta kasa da kasa Amnesty International ta zargi rundunar sojin Najeriya da yin rufa-rufa game da kisan kiyashin da suka yi wa 'yan kungiyar Harkar Musulmi ta mabiya tafarkin Shi'a a kasar a shekarar da ta gabata.
-
Zanga-zangar neman sakin Sheikh El-zakzaky A Afirka Ta kudu
Jan 30, 2016 17:24Mutanen Kasar Afirka Ta Kudu Sun gudanar da Zanga-zangar neman sakin shugaban harkar musulunci na Najeriya Sheikh Yakubu Ibrahim el-zakzaky.