-
An Gayyaci Tsohon Shugaban Gambiya Da Ya Zo Ya Ba Da Shaida A Gaban Kwamitin Bincike
Jun 02, 2018 05:31Kwamitin binciken da gwamnatin kasar Gambiya ta kafa don binciken kadarorin da tsohon shugaban kasar Yahya Jammeh ya mallaka ya gayyace shi tare da iyalansa da wasu na kurkusa da shi da su bayyana a gaban kwamitin don amsa tambayoyi da kuma neman karin bayani.
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Bukaci Duniya Ta Taimakawa Gwamnatin Gambia
Jul 18, 2017 12:02Wakilin Majalisar Dinkin Duniya a yammacin Afirka Muhammad Bin Chambas ya bukaci kasashen duniya su ka taimakawa gwamnatin kasar Gambiya
-
Shugaban Kasar Gambia Ya Kasa Nada Mataimakansa Bayan Kwanaki 100 Kan Kujerar Iko
May 28, 2017 05:14Shugaban kasar Gambia Adama Barow ya kasa nada mataimakinsa da kuma wasu mukaman gwamnati da dama bayan kwanaki fiye da 100 kan kujerar shugabancin kasar.
-
Gwamnatin Gambiya Ta Kwace Dukiyar Tsohon Shugaban Kasar Yahya Jammeh
May 23, 2017 05:52Gwamnatin kasar Gambiya ta kwace wasu kadarori da aka ce na tsohon shugaban kasar Yahya Jammeh ne da suka hada da wasu asusun ajiya na banki guda 86 da kuma wasu kadarori kimanin 131 a ci gaba da binciken da ake yi dangane da dukiyar tsohon shugaban.
-
Gambiya: An kame Tsohon Shugaban Hukumar Leken Asiri Na Kasa.
Feb 22, 2017 06:15Majiyar tsaro a Gambiya ta ce a jiya talata an kame shugaban hukumar leken asiri na kasa a zamanin Yahya Jammeh.
-
Gambiya: Manzon Musamman Na Majalisar Dinkin Duniya Ya Isa Birnin Banjul.
Jan 27, 2017 06:29Majalisar Dinkin Duniya Ta Aike Manzonta Zuwa Kasar Gambiya
-
Shugabannin ECOWAS Ba Su Amince Da Ba Wa Jammeh Kariya Ba
Jan 23, 2017 11:09Ministan harkokin wajen kasar Senegal Mankeur Ndiaye ya bayyana cewar shugabannin kungiyar tattalin arzikin kasashen Yamamcin Afirka (ECOWAS) ba su amince da batun ba wa tsohon shugaban kasar Gambiya, Yahya Jammeh kariya ba.
-
A Yau Ne Ake Sa Ran Yahya Jammeh Zai Bar Kasar Gambiya
Jan 21, 2017 11:52A wani lokaci a yau ne ake sa ran tsohon shugaban kasar Gambiya Yahya Jammeh zai bar birnin Banjul, babban birnin kasar ta Gambiya tare da shugaban kasar Guinea Alpha Conde don fara gudun hijira a wajen kasar bayan da ya amince zai sauka daga mulkin kasar.
-
Majalisar Kasar Gambiya Ta Tsawaita Wa'adin Mulkin Yahya Jammeh
Jan 18, 2017 17:32Majalisar dokokin kasar Gambiya ta fitar da wani kuduri na tsawaita wa'adin mulkin shugaban kasar Yahya Jammeh har na tsawon watanni uku da zai fara daga yau Laraba 18 ga watan Janairun nan da muke ciki.
-
Kungiyar AU Ta Ce Daga 19 Janairu Ba Za Ta Sake Daukar Jammeh A Matsayin Shugaban Gambiya Ba
Jan 14, 2017 18:13Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta sanar da cewa daga ranar 19 ga watan Janairun nan da muke ciki ba za ta sake daukar shugaba Yahya Jammeh a matsayin shugaban kasar Gambiya ba don kuwa a wannan ranar ce wa'adin mulkinsa zai kare.