Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Somaliya

  • Somaliya: An Kashe 'Yan Kungiyar al-Shabab 11

    Somaliya: An Kashe 'Yan Kungiyar al-Shabab 11

    Dec 02, 2017 07:24

    Kamfanin dillancin labarun Xinhua na kasar Sin ya ce an yi fada a tsakanin sojojin gwamnatin kasar ta Somaliya tare da 'yan kungiyar ta al-shaba, da ya kai ga kashe 'yan ta'addar 11.

  • An Hallaka Mayakan Ashabab A Somaliya

    An Hallaka Mayakan Ashabab A Somaliya

    Dec 01, 2017 18:07

    Dakarun kasar Somaliya sun hallaka mayakan ashabab 11 a tsakiyar kasar

  • Rundunar Sojin Amurka Ta Sanar Da Kashe 'Yan Kungiyar Al-Shabab Ta Somaliya Fiye Da 100

    Rundunar Sojin Amurka Ta Sanar Da Kashe 'Yan Kungiyar Al-Shabab Ta Somaliya Fiye Da 100

    Nov 22, 2017 07:00

    Rundunar sojin Amurka ta sanar da cewa: Jirgin saman sojin Amurka ya yi luguden wuta kan sansanin mayakan kungiyar Al-Shabab a shiyar arewa maso gabashin birnin Mogadishu fadar mulkin kasar ta Somaliya.

  • Somaliya: An Kame 'Yan Ta'addar Kungiyar al-Shabab 20

    Somaliya: An Kame 'Yan Ta'addar Kungiyar al-Shabab 20

    Nov 17, 2017 19:02

    Gwamnatin kasar Somaliya ce ta sanar da kame 'yan kungiyar ta al-shabab a yankin Shibli.

  • Kungiyar Tarayyar Afrika Zata Rage Yawan Sojojinta Kimanin 1000 Daga Kasar Somaliya

    Kungiyar Tarayyar Afrika Zata Rage Yawan Sojojinta Kimanin 1000 Daga Kasar Somaliya

    Nov 08, 2017 06:56

    Kungiyar tarayyar Afrika ta sanar da shirinta na rage yawan sojojinta daga kasar Somaliya da yawansu zai kai kimanin dubu daya kafin karshen wannan shekara ta 2017.

  • Miliyoyin Mabiyar Mazhabar Ahlul Bait (AS) Na Isa Karbala Domin Ziyarar Arba'in

    Miliyoyin Mabiyar Mazhabar Ahlul Bait (AS) Na Isa Karbala Domin Ziyarar Arba'in

    Nov 07, 2017 08:15

    Miliyoyin ambiya mazhabar shi'ar Ahlul bait (AS) daga sassa daban-daban na duniya na ci gaba da isa birnin Karbala na kasar Iraki, yayin da kuma wasu suke a kan hanyarsu ta isa birnin, domin halartar tarukan arba'in an shahadar Imam Hussain (AS).

  • Amurka Ta Ce Ta Kai Hare-Hare Kan Mayakan Kungiyar Al-shabab Ta Kasar Somalia

    Amurka Ta Ce Ta Kai Hare-Hare Kan Mayakan Kungiyar Al-shabab Ta Kasar Somalia

    Nov 04, 2017 06:29

    Gwamnatin Kasar Amurka Ta bada sanarwan cewa, a karon farko tun bayan lokaci mai tsawo sojojinta sun kai hare hare ta sama kan mayakan kungiyar Al-qaeda na kasar Somalia a jiya Juma'a.

  • Ethiopia Ta Tura Dubban Sojoji Zuwa Somaliya Don Fada Da Al-Shabab

    Ethiopia Ta Tura Dubban Sojoji Zuwa Somaliya Don Fada Da Al-Shabab

    Nov 03, 2017 05:54

    Gwamnatin kasar Ethiopia ta tura dubban sojojinta zuwa ga kasar Somaliya a kokarin da kasashen yankin suke yi na fada da kungiyar ta'addancin nan ta Al-Shabab da take ci gaba da zama babbar barazana ga zaman lafiya kasashen yankin.

  • Sojojin Somaliya Sun 'Yantar Da Wasu Kauyuka Daga Mamayar 'Yan Kungiyar Al-Shabab

    Sojojin Somaliya Sun 'Yantar Da Wasu Kauyuka Daga Mamayar 'Yan Kungiyar Al-Shabab

    Nov 02, 2017 06:20

    Sojojin gwamnatin Somaliya sun samu nasarar kwato wasu kauyuka da suke karkashin mamayar 'yan ta'addan kungiyar Al-Shabab a lardin kudancin kasar.

  • Kungiyar Arab League Ta Yi Tofin Allah Kan Harin Ta'addancin Da Aka Kai Kasar Somaliya

    Kungiyar Arab League Ta Yi Tofin Allah Kan Harin Ta'addancin Da Aka Kai Kasar Somaliya

    Oct 30, 2017 11:46

    Babban sakataren kungiyar hadin kan kasashen Larabawa ya yi tofin Allah tsine kan harin ta'addancin da aka kai birnin Mogadishu fadar mulkin kasar Somaliya a ranar Asabar da ta gabata.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS