Gwamnatin Somaliya ta umurci wakilin majalisar dinkin duniya a kasar da ya fice daga kasar, bisa zarginsa da shishigi a cikin al'amuran kasar.
Ma'aikatar harkokin wajen kasar ta Somaliya ta bayyana wakilin majalisar Dinkin Duniya a kasar, Nicholas Haysom da cewa mutum ne da ba a maraba da shi a kasar.
Rundunar 'yan santan kasar Somalia ta sanar da cewa adadin mutanen ad suka rasa rayukansu sakamakon harin birnin Mogadishu ya haura zuwa 20.
Rahotanni daga Somaliya na nuna da cewa akalla mutum bakwai ne suka mutu a wasu tagwayen hare-haren bam da aka dana a mota a kusa da fadar shugaban kasar dake Mogadisho.
Kamfanin Dillancin Labarun Anatoli na kasar Turkiya ya ba da labarin cewa; "Yan Majalisar 92 sun gabatar wa da kakakin majalisar Muhammad Musrsil Abdurrahman, bukatar ganin an tsige shugagan kasa Muhammad Abdullahi Farmaju
Kungiyar Al'shebab ta dauki alhakin kai wani harin nakiya da ya yi sanadin mutuwar wasu sojojin Somaliya bakwai, ciki har da manyan sojoji guda biyu.
"Yan sandan kasar ta Somaliya ne su ka sanar da mutuwar mutane da dama sanadiyyar harin ta'addancin da aka kai a babban birnin kasar Magadishu
A Somaliya, adadin mutanen da suka rasa rayukansu a harin da kungiyar Al'shabab ta dauki alhakin kai wa a Mogadisho babban birnin kasar ya 41, a cewar 'yan sanda kasar.
Akalla mutane 20 suka mutu yayinda da wasu sama da 40 suka jikkata bayan tashin wasu bama-bamai da aka sanya cikin motoci a birnin Mogadisho na kasar Somaliya, yau juma’a.
Mutane 4 ne aka tabbatar da cewa sun rasa rayukansu sakamakon wani harin bam da aka kai a birnin Magadishou na kasar Somalia.