Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Somaliya

  • Somaliya Ta Kori Wani Babban Jami'in MDD

    Somaliya Ta Kori Wani Babban Jami'in MDD

    Jan 02, 2019 08:46

    Gwamnatin Somaliya ta umurci wakilin majalisar dinkin duniya a kasar da ya fice daga kasar, bisa zarginsa da shishigi a cikin al'amuran kasar.

  • Somaliya Ta Kori Wakilin Majalisar Dinkin Duniya

    Somaliya Ta Kori Wakilin Majalisar Dinkin Duniya

    Jan 02, 2019 07:06

    Ma'aikatar harkokin wajen kasar ta Somaliya ta bayyana wakilin majalisar Dinkin Duniya a kasar, Nicholas Haysom da cewa mutum ne da ba a maraba da shi a kasar.

  • Adadin Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu Sakamakon Harin Mogadishu Ya Haura Zuwa 20

    Adadin Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu Sakamakon Harin Mogadishu Ya Haura Zuwa 20

    Dec 24, 2018 09:29

    Rundunar 'yan santan kasar Somalia ta sanar da cewa adadin mutanen ad suka rasa rayukansu sakamakon harin birnin Mogadishu ya haura zuwa 20.

  • Somaliya : Tagwayen Hare-hare Sun Kashe Mutum 7

    Somaliya : Tagwayen Hare-hare Sun Kashe Mutum 7

    Dec 22, 2018 15:10

    Rahotanni daga Somaliya na nuna da cewa akalla mutum bakwai ne suka mutu a wasu tagwayen hare-haren bam da aka dana a mota a kusa da fadar shugaban kasar dake Mogadisho.

  • "Yan Majalisar Kasar Somaliya Na Son Tsige Shugaban Kasa

    Dec 11, 2018 06:51

    Kamfanin Dillancin Labarun Anatoli na kasar Turkiya ya ba da labarin cewa; "Yan Majalisar 92 sun gabatar wa da kakakin majalisar Muhammad Musrsil Abdurrahman, bukatar ganin an tsige shugagan kasa Muhammad Abdullahi Farmaju

  • Al'Shebab Ta Kashe Manyan Sojojin Somaliya Biyu

    Al'Shebab Ta Kashe Manyan Sojojin Somaliya Biyu

    Dec 07, 2018 03:22

    Kungiyar Al'shebab ta dauki alhakin kai wani harin nakiya da ya yi sanadin mutuwar wasu sojojin Somaliya bakwai, ciki har da manyan sojoji guda biyu.

  • An Kai Harin Ta'addanci A Babban Birnin Kasar Somaliya

    An Kai Harin Ta'addanci A Babban Birnin Kasar Somaliya

    Nov 27, 2018 06:51

    "Yan sandan kasar ta Somaliya ne su ka sanar da mutuwar mutane da dama sanadiyyar harin ta'addancin da aka kai a babban birnin kasar Magadishu

  • Somaliya : Mutane 41 Suka Mutu A Harin Mogadisho

    Somaliya : Mutane 41 Suka Mutu A Harin Mogadisho

    Nov 11, 2018 05:37

    A Somaliya, adadin mutanen da suka rasa rayukansu a harin da kungiyar Al'shabab ta dauki alhakin kai wa a Mogadisho babban birnin kasar ya 41, a cewar 'yan sanda kasar.

  • Adadin Mutanan Da Suka Rasa Rayukansu A Harin Ta'addancin Somaliya Ya Haura Zuwa 20

    Adadin Mutanan Da Suka Rasa Rayukansu A Harin Ta'addancin Somaliya Ya Haura Zuwa 20

    Nov 10, 2018 05:52

    Akalla mutane 20 suka mutu yayinda da wasu sama da 40 suka jikkata bayan tashin wasu bama-bamai da aka sanya cikin motoci a birnin Mogadisho na kasar Somaliya, yau juma’a.

  • Akalla Mutane 4 Sun rasa Rayukansu A Wani Harin Bam A Somalia

    Akalla Mutane 4 Sun rasa Rayukansu A Wani Harin Bam A Somalia

    Nov 05, 2018 06:19

    Mutane 4 ne aka tabbatar da cewa sun rasa rayukansu sakamakon wani harin bam da aka kai a birnin Magadishou na kasar Somalia.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS