Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Somaliya

  • Kasar Somaliya Na Fuskantar Barazanar Cutar Kwalara

    Kasar Somaliya Na Fuskantar Barazanar Cutar Kwalara

    Nov 03, 2018 12:27

    Hukumar lafiya ta duniya ta ce yankuna da dama na kasar Somaliya suna fuskantar barazanar yaduwar cutar kwalara

  • Wasu 'Yan Bindiga Dadi Sun Kashe Wani Dan Jarida A Kasar Somaliya

    Wasu 'Yan Bindiga Dadi Sun Kashe Wani Dan Jarida A Kasar Somaliya

    Oct 28, 2018 19:22

    Wasu gungun 'yan ta'adda sun aiwatar da kisan gilla kan wani dan jarida a gefen birnin Mogadishu fadar mulkin kasar Somaliya.

  • Mutane 51 Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Rikicin Da Ya Barke A Kasar Somaliya

    Mutane 51 Sun Rasa Rayukansu Sakamakon Rikicin Da Ya Barke A Kasar Somaliya

    Oct 24, 2018 11:12

    Majiyoyin gwamnatin kasar Somaliya sun ba da labarin mutuwar mutane 51 sakamakon barkewar wani rikici a wasu yankuna na arewacin kasar Somaliya.

  • Sojojin Kenya Zasu Ci Gaba Da Kasancewa A Somaliya

    Sojojin Kenya Zasu Ci Gaba Da Kasancewa A Somaliya

    Oct 15, 2018 12:18

    Shugaban kasar Kenya ya sanar da cewa: Sojojin kasarsa zasu ci gaba da aikin wanzar da zaman lafiya a Somaliya har zuwa lokacin da za a samu kwanciyar hankali a kasar.

  • A Karon Farko Cikin Shekaru Fiye Da 40 Jirgin Ethiopia Ya Sauka A Somalia

    A Karon Farko Cikin Shekaru Fiye Da 40 Jirgin Ethiopia Ya Sauka A Somalia

    Oct 14, 2018 07:34

    Kamfanin zirga-zirgar jiragen sama na kasar Habasha ya sanar da maida harkokin zirga-zirgar jiragensa a birnin Magadishou na kasar Somalia.

  • Kungiyar Al-Shabab Ta Kashe Mutane 5 Kan Zargin Ayyukan Leken Asiri A Somaliya

    Kungiyar Al-Shabab Ta Kashe Mutane 5 Kan Zargin Ayyukan Leken Asiri A Somaliya

    Oct 10, 2018 18:46

    Kungiyar ta'addanci ta Al-Shabab da ke kasar Somaliya ta zartar da hukuncin kisa kan wasu mutane biyar bayan ta zarge su da gudanar da ayyukan leken asiri kan kungiyar.

  • Wasu Tagwayen Motoci Shake Da Bama-Bamai Sun Tarwatse A Magadushu

    Wasu Tagwayen Motoci Shake Da Bama-Bamai Sun Tarwatse A Magadushu

    Sep 23, 2018 06:44

    Wasu tagwayen motoci shake da bama-bamai sun tarwatse a birnin Magadushu fadar milkin kasar Somaliya, lamarin da ya yi sanadiyar mutuwar mutum guda tare da jikkata wasu biyu na daban.

  • An Kama Sojojin Da Suka Halbe 'Yar Shekara 9 A Somaliya

    An Kama Sojojin Da Suka Halbe 'Yar Shekara 9 A Somaliya

    Sep 21, 2018 06:34

    Jami'an 'yan sanda sun sanar da kama wasu sojoji hudu a Somaliya bayan da aka harbe wata 'yar shekara tara a babban birnin kasar Mogadishu.

  • Rikici Ya Salwanta Rayukan Mutum 16 A Kudancin Somaliya

    Rikici Ya Salwanta Rayukan Mutum 16 A Kudancin Somaliya

    Sep 19, 2018 12:45

    Wani rikici tsakanin mayakan sa kai da mayakan kungiyar Ashabab ya salwanta rayukan mutum 16 a kudancin Somaliya

  • Amurka Ta Fara Kai Farmaki Kan Kungiyar Ashabab A Somaliya

    Amurka Ta Fara Kai Farmaki Kan Kungiyar Ashabab A Somaliya

    Sep 14, 2018 13:00

    Rundunar sojojin kasar Amurka ta sanar da samun nasarar kashe wasu mayakan kungiyar Al-shabaab yayin musayar wuta tsakanin dakarunta da Sojojin Somaliya da kuma mayakan 'yan ta'addan.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS