Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Somaliya

  • Bullar Masifar Cutar Kwalara Ta Lashe Rayukan Mutane Masu Yawa A Kasar Somaliya

    Bullar Masifar Cutar Kwalara Ta Lashe Rayukan Mutane Masu Yawa A Kasar Somaliya

    Mar 05, 2017 06:59

    Fira ministan kasar Somaliya ya bada labarin cewa: Bullar cutar kwalara a wasu yankunan kasar ta lashe rayukan mutane masu yawa.

  • Cutar korala ta hallaka Mutane da dama a kasar Somaliya

    Cutar korala ta hallaka Mutane da dama a kasar Somaliya

    Mar 04, 2017 17:43

    Firaministan kasar Somaliya ya sanar da billar wata annoba da ta yi sanadiyar mutane da dama a kasar

  • Kungiyar AU Ta Bayyana Shirinta Na Yin Aiki Da Taimakekkeniya Da Sabuwar Gwamnatin Somaliya

    Kungiyar AU Ta Bayyana Shirinta Na Yin Aiki Da Taimakekkeniya Da Sabuwar Gwamnatin Somaliya

    Mar 03, 2017 18:20

    Kungiyar tarayyar Afrika ta bayyana shirinta na gudanar da ayyuka da taimakekkeniya da sabuwar gwamnatin Somaliya da nufin karfafa matakan zaman lafiya da tsaro a kasar.

  • Gwamnatin Somaliya Ta Sanar Da Cewa: Kasar Tana Fuskantar Mummunar Matsalar Fari

    Gwamnatin Somaliya Ta Sanar Da Cewa: Kasar Tana Fuskantar Mummunar Matsalar Fari

    Mar 01, 2017 06:55

    Sabon shugaban kasar Somaliya ya bayyana cewa: Kasarsa tana fuskantar mummunar matsalar fari, don haka ya jaddada yin kira ga kungiyoyin kasa da kasa da su hanzarta kawo dauki.

  • Wani Dan Kunan Bakin Wake Ya Tarwatsa Motarsa A Wajen Bincike Motoci A Birnin Magadisho Na Somaliya

    Wani Dan Kunan Bakin Wake Ya Tarwatsa Motarsa A Wajen Bincike Motoci A Birnin Magadisho Na Somaliya

    Feb 27, 2017 16:50

    Wani dan kunan bakin wake da ya makare motarsa da bama-bamai ya tarwatse kansa a wani wajen binciken ababan hawa a gefen birnin Magadisho fadar mulkin kasar Somaliya tare da jikkata sojoji hudu a yau Litinin.

  • Sabon Shugaban Somaliya Ya Kirayi Al-Shabab Da Su Mika Wuya Don Karshensu Ya Zo

    Sabon Shugaban Somaliya Ya Kirayi Al-Shabab Da Su Mika Wuya Don Karshensu Ya Zo

    Feb 22, 2017 17:57

    Sabon shugaban kasar Somaliya, Mohamed Abdullahi Mohamed, ya kirayi 'yan kungiyar ta'addancin kasar ta Al-Shabab da su mika yana mai musu alkawarin rayuwa mai kyau idan suka yi hakan, kamar yadda ya sha alwashin kawo karshen kungiyoyi masu dauke da makami a kasar.

  • Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai Kasar Somaliya

    Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Allah Wadai Da Harin Ta'addancin Da Aka Kai Kasar Somaliya

    Feb 21, 2017 06:51

    Wakilin Majalisar Dinkin Duniya na musamman a kasar Somaliya Michael Keating ya yi tofin Allah tsine kan harin ta'addancin da aka kai wata kasuwa da ke birnin Mogadishu fadar mulkin kasar Somaliya a ranar Lahadin da ta gabata.

  • MDD tayi alawadai kan harin ta'addancin da aka kai Somaliya

    MDD tayi alawadai kan harin ta'addancin da aka kai Somaliya

    Feb 20, 2017 12:01

    Manzon musaman na MDD a Kasar Somaliya yayi alawadai kan harin ta'addancin da aka kai wata kasuwa a birnin Magadushu fadar milkin kasar Somaliya.

  • An Tabbatar Da Mutuwar 18 A Harin Ta'addancin Birnin Mogadishun Somaliya

    An Tabbatar Da Mutuwar 18 A Harin Ta'addancin Birnin Mogadishun Somaliya

    Feb 20, 2017 06:23

    Rahotanni daga kasar Somaliya sun tabbatar da cewa adadin mutanen da suka mutu a wani harin ta'addanci da aka kai birnin Mogadishu, babban birnin kasar a jiya Lahadi sun kai mutane 18 kan wasu sama da 25 kuma sun sami raunuka.

  • Tashin Bom A Birnin Mogadishu Na Kasar Somaliya Ya Lashe Rayukan Mutane Masu Yawa

    Tashin Bom A Birnin Mogadishu Na Kasar Somaliya Ya Lashe Rayukan Mutane Masu Yawa

    Feb 19, 2017 15:11

    Tashin bom a tsakiyar kasuwa a birnin Mogadishu fadar mulkin kasar Somaliya ya lashe rayukan mutane fiye da 20 tare da jikkata wani adadi mai yawa a yau Lahadi.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS