Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Somaliya

  • Kungiyar Tarayyar Afirka ta bayyana fatanta na gyaruwar Al'amura a kasar Somaliya

    Kungiyar Tarayyar Afirka ta bayyana fatanta na gyaruwar Al'amura a kasar Somaliya

    Feb 15, 2017 17:55

    Kungiyar Tarayyar Afirka ta bukaci sabuwar Gwamnatin Somaliya da ta gudanar da gyara a tsarin Ma'aikatun kasar tare kuma da kawo sauki a rayuwar Al'umma.

  • An yawa da Zaben kasar Somaliya

    An yawa da Zaben kasar Somaliya

    Feb 10, 2017 15:58

    MDD da wasu Kasashe sun yi maraba da sakamakon zaben Shugaban kasar Somaliya

  • Somaliya:  Za A yi Zaben Shugaban Kasa A Yau Laraba

    Somaliya: Za A yi Zaben Shugaban Kasa A Yau Laraba

    Feb 08, 2017 06:34

    Bayan Jinkiri na wasu lokuta za a yi zaben shugaban kasar Somaliya a yau laraba da 'yan takara 22 su ke gogayya da juna.

  • 'Yan Al Shabab Sun Kashe Wasu Mutane Da Suke Zargi Da Leken Asiri Wa Amurka

    'Yan Al Shabab Sun Kashe Wasu Mutane Da Suke Zargi Da Leken Asiri Wa Amurka

    Feb 06, 2017 17:31

    Kungiyar ta'addancin nan ta Al Shabab ta kasar Somaliya ta fille kan wasu mutane hudu a bainar jama'a da take zargi da gudanar da ayyukan leken asiri don amfanin gwamnatin kasar Somaliyan, kasar Amurka da kuma kasar Kenya.

  • Mayakan Kungiyar Al-shabab Sun Kaddamar Da Hare-Hare A Kudancin Somalia

    Mayakan Kungiyar Al-shabab Sun Kaddamar Da Hare-Hare A Kudancin Somalia

    Feb 01, 2017 12:04

    Kungiyar 'yan ta'addan takfiriyyah ta Al-shabab ta kaddamar da hare-hare a kan wani sansanin sojin kasar Somalia da ke kudancin kasar, inda suka kashe akalla mutane biyu.

  • Matsalar Kudi Tana Barazana Ga Ci Gaban Ayyukan Kungiyar Tarayyar Afrika

    Matsalar Kudi Tana Barazana Ga Ci Gaban Ayyukan Kungiyar Tarayyar Afrika

    Jan 28, 2017 11:46

    Mataimakin shugabar kungiyar Tarayyar Afrika ya bayyana cewa: Matsalar karancin kudade na barazana ga ci gaba da gudanar da ayyukan kungiyar a fagen aiwatar da ayyukan dakarun wanzar da zaman lafiya da sulhu na kungiyar.

  • Rundunar Sojin Kenya Ta Ce Ta Dakile Harin Kungiyar Al-shabab

    Rundunar Sojin Kenya Ta Ce Ta Dakile Harin Kungiyar Al-shabab

    Jan 27, 2017 17:34

    Rundunar sojin kasar Kenya ta sanar da cewa ta dakile wani harin kwantan bauna da mayakan kungiyar 'yan ta'aadda na Al-shabab suka kaddamar a a safiyar yau a kan wani barikin sojoji da ke yankin Kulbiyow a kudancin kasar.

  • An Samu Karin Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu A Harin Ta'addancin Kasar Somaliya

    An Samu Karin Mutanen Da Suka Rasa Rayukansu A Harin Ta'addancin Kasar Somaliya

    Jan 26, 2017 10:27

    Yawan mutanen da suka rasa rayukansu sakamakon harin ta'addancin da aka kai kusa da wani otel da ke birnin Mogadisho fadar mulkin kasar Somaliya ya karu zuwa mutane 32.

  • Mutane 28 Sun Mutu A Wani Harin Ta'addanci Da Aka Kai Somaliya

    Mutane 28 Sun Mutu A Wani Harin Ta'addanci Da Aka Kai Somaliya

    Jan 25, 2017 18:20

    Rahotanni daga kasar Somaliya sun bayyana cewa alal mutane 28 sun mutu kana wasu kusan 50 kuma sun sami raunuka bayan wata mota dauke da bam da kuma wasu 'yan bindigia sun kai hari a wani otal a birnin Mogadishu babban birnin kasar Somaliya.

  • Tashin Bom A Birnin Mogadisho Na Kasar Somaliya Ya Lashe Rayukan Mutane Masu Yawa

    Tashin Bom A Birnin Mogadisho Na Kasar Somaliya Ya Lashe Rayukan Mutane Masu Yawa

    Jan 25, 2017 10:41

    Majiyar rundunar 'yan sanda a Somaliya ta sanar da cewa: Tashin wani bom a birnin Magadisho fadar mulkin kasar ya lashe rayukan mutane masu yawa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS