Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Somaliya

  • Mutane 5 Sun Mutu Sakamakon Harin Ta'addancin Al-Shabab A Kasar Somaliya

    Mutane 5 Sun Mutu Sakamakon Harin Ta'addancin Al-Shabab A Kasar Somaliya

    Jan 24, 2017 11:18

    Rahotanni daga kasar Somaliya sun bayyana cewar alal akalla mutane biyar sun rasa rayukansu kana wasu na daban kuma sun sami raunuka sakamakon harin ta'addancin da 'yan kungiyar Al-Shabab suka kai kudancin kasar ta Somaliya.

  • Kasar Burundi Ta Janye Batun Janye Sojojinta Daga Somaliya

    Kasar Burundi Ta Janye Batun Janye Sojojinta Daga Somaliya

    Jan 21, 2017 11:53

    Kungiyar Tarayyar Afirka (AU) da gwamnatin kasar Burundi sun cimma yarjejeniyar biyan dakarun kasar Burundin da suke aiki karkashin tawagar Majalisar Dinkin Duniya wajen tabbatar da zaman lafiya a kasar Somaliya, lamarin da ya sanya Burundin sanar da dakatar da shirinta na janye sojojin nata.

  • Kungiyar Alshabab Ta Kai Hari Kan Ofishin Majalisar Dinkin Duniya A Magadishou

    Kungiyar Alshabab Ta Kai Hari Kan Ofishin Majalisar Dinkin Duniya A Magadishou

    Jan 04, 2017 17:48

    Kungiyar 'yan ta'addan Alshabab ta kaddamar da hari a kan babban ofishin majalisar dinkin duniya da ke birnin magadishou fadar mulkin kasar Somalia.

  • Sojojin Somaliya  Da Dakarun Zaman Lafiya Na Afirka Sun Kwato Wani Yanki Daga Hannun al-Shabab.

    Sojojin Somaliya Da Dakarun Zaman Lafiya Na Afirka Sun Kwato Wani Yanki Daga Hannun al-Shabab.

    Jan 04, 2017 12:33

    mayakan al-shabab sun ja da baya daga garin Mooragaabey da ke gundumar Bakool a kudancin kasar, saboda kutsawar da sojoji da dakarun Afirka su ka yi.

  • Harin Kunan Bakin Wake A Cibiyar Sojojin Tabbatar Da Zaman Lafiya A Somalia Ya Kashe Mutane 3

    Harin Kunan Bakin Wake A Cibiyar Sojojin Tabbatar Da Zaman Lafiya A Somalia Ya Kashe Mutane 3

    Jan 03, 2017 07:31

    Wani dan kunan bakin wake ya tuka wata mota makare da boma bomai zuwa kusa da kofar shigar cibiyar sojojin tabbatar da zaman lafiya mafi girma a kasar Somalia, inda ya tarwatsa ta, ya kuma kashe akalla sojojin kasar somalia ukku.

  • An Kashe Wani Babban Jami'in Tsaro A Fadar Shugaban Kasar Somalia

    An Kashe Wani Babban Jami'in Tsaro A Fadar Shugaban Kasar Somalia

    Jan 01, 2017 14:47

    Wasu majiyoyin gwamnatin kasar Somalia ta bayyana cewa wani harbi da bindiga a fadar shugaban Somalia ya yi sanadiyya mutuwar mataimakin shugaban sojojin da suke kare fadar shugaban kasa.

  • Shugaban Burundi Yayi Barazanar Janye Sojojin Kasar Daga Somaliya

    Shugaban Burundi Yayi Barazanar Janye Sojojin Kasar Daga Somaliya

    Dec 31, 2016 05:51

    Shugaban kasar Burundi Pierre Nkurunziza yayi barazanar janye sojojin kasar daga cikin tawagar dakarun kungiyar Tarayyar Afirka da suke kasar Somaliya matukar dai ba a biya su albashinsu ba.

  • Kenya: An Kara Wa'adin Hana Zirga-zirga a Kan Iyakar Kenya Da Somaliya

    Kenya: An Kara Wa'adin Hana Zirga-zirga a Kan Iyakar Kenya Da Somaliya

    Dec 29, 2016 17:49

    Gwamnatin Kasar Kenya ta kara wa'adin hana kai da komowar a yankin Mandera da ke kan iyaka da kasar Somaliya.

  • Somalia: An Sake Dage Zaben Shugaban Kasar Somalia Zuwa Sabuwar Shekara

    Somalia: An Sake Dage Zaben Shugaban Kasar Somalia Zuwa Sabuwar Shekara

    Dec 28, 2016 17:24

    An sake daga zaben shugaban kasa a kasar Somalia har zuwa watan Jeneru na shekara mai kamawa, wannan shine karo na hudu kenan da ake daga zaben saboda matsaloli na yan sayasar kasar.

  • Somaliya: A karo Na Hudu An Dage Lokacin Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa.

    Somaliya: A karo Na Hudu An Dage Lokacin Gudanar Da Zaben Shugaban Kasa.

    Dec 27, 2016 06:49

    An Dage Zaben Shugaban Shugaban Kasar Somaliya Daga Wannan Watan Na Decemba Zuwa Watan Janairu Na Shekara Mai Zuwa.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS