-
An kashe wani babban jami'in tsaro a Somaliya
Nov 25, 2016 05:52Wani babban jami'in tsaron Somaliya ya rasa ransa yayin da wasu uku na daban suka jikkata sanadiyar wani harin Bam a birnin Magadushu
-
Priministan Kasar Somalia Ya Sami Nasarar Sulhunta Yankuna Biyu Masu Rikici A Gabacin Kasar
Nov 20, 2016 15:56Priministan kasar Somalia ya ce ya sami nasarar sasanta tsakanin yankunan biyu masu fada da juna a arewa maso gabacin kasar bayan da fada ta sake barkewa tsakaninsu makonni biyu da suka gabata.
-
Jami'an Sojin Kasar Ethiopia 3 Sun Rasa Rayukansu A Somalia
Nov 20, 2016 05:47Sojojin kasar Ethiopia 3 ne suka rasa rayukansu sakamakon wani bam da aka kai a yammacin jiya a kusa da birnin Kismayo da ke kudancin kasar Somalia.
-
Somaliya: Sojoji Sun yantar da wani yanki da ke hannun al-shabab.
Nov 17, 2016 18:12An kori al-shabab daga wani yanki da ke hannunsu.
-
Somaliya: Sojoji Sun yantar da wani yanki da ke hannun al-shabab.
Nov 16, 2016 07:02An kori al-shabab daga wani yanki da ke hannunsu.
-
Jaddadawar Kungiyar Tarayyar Afirka Kan Wajibcin Fada Da Kungiyar Boko Haram
Nov 14, 2016 05:53A shirin da ake yi na fada da ayyukan ta'addanci a nahiyar Afirka, kungiyar Tarayyar Afirka (AU) ta sanar da goyon bayanta ga dakarun hadin gwiwa na kasashen Yammacin Afirka a kokarin da suke yi na fada da kuma kawo karshen ayyukan ta'addancin kungiyar nan ta Boko Haram.
-
Fiye Da Mutane 20 Sun Rasa Rayukansu A Wani Harin Alshabab A Magadishou
Nov 10, 2016 15:27Rahotanni daga kasar Somalia sun ce akalla mutane 22 ne suka rasa rayukansu sakamakon wani hari da mayakan kungiyar 'yan ta'adda ta Alshabab suka kai a birnin magadishou fadar mulkin kasar Somalia a yau.
-
Har Yanzun Akwai Barazanar Yan Fashin Kan Teku Yan Kasar Somalia
Nov 08, 2016 17:37Majiyar jami'an tsaro na cikin ruwa ta bayyana cewa akwai barzanar barayin ruwa zasu sace jiragen ruwa masu safara tsakanin tekun Aden da kuma Tekun Arabia hanyar kai kawon jiragen ruwa tsakanin Turai da Asia.
-
Kungiyar Tarayyar Afirka ta dauki kudirin kawo karshen kungiyar Ashabab a Somaliya
Nov 07, 2016 11:05Ofishin Dakarun wanzar da zaman lafiya na kungiyar Tarayyar Afirka (Amison) dake kasar Somaliya ya tabbatar da cewa za ta karya lagon kungiyar Ashabab a kasar baki daya.
-
Al'Shabab Babbar Barazana Ce Ga Somaliya
Nov 05, 2016 18:12MDD ta fitar da wani rahoto wanda a cikinsa ta bayyana cewa kungiyar Al'shabbab na ci gaba da kasancewa babbar barazana ga kasar Somaliya, cin hanci da kuma rashin kwarewar sajojin kasar.