-
Cimma Yarjejeniyar Dakatar Da Bude Wuta A Yankin Galkayo Na Kasar Somaliya
Nov 05, 2016 06:50Shugaban kasar Somaliya da wakilin babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya na musamman a kasar sun bayyana jin dadinsu kan yarjejeniyar dakatar da bude wuta da aka cimma a yankin Galkayo tsakanin al'ummun lardunan Galmudug da na Puntland.
-
An hallka mayakan Alshabab 10 a Somaliya
Oct 29, 2016 05:49A wani sumame da Dakarun hadin gwiwa na kasar Somaliya da na kungiyar tarayar Afirka suka kai wa mayakan Ashabab a kudancin kasar sun samu nasarar hallaka 10 daga cikin su.
-
Wata Kungiyar Yan Ta'adda Mai Dangantaka Da Daesh Ta Mamaye Wani Gari A Somalia
Oct 26, 2016 16:36Wata Majiyar Jami'an gwamnatin kasar Somalia ta bayyana a yau Laraba kan cewa wata kungiyar yan ta'adda wacce take goyon bayan Daesh ta mamaye garin Qandala na bakin ruwa daga arewa maso gabacin kasar a yau Laraba.
-
Harin Ta'addanci A Somaliya Ya ci Rayuka Da Dama A Somaliya.
Oct 26, 2016 06:27al-Shaban Sun Kai Hari a Sansanin Rundunar Tarayyar Afirka
-
Akalla Mutane 12 Sun Mutu A Wani Harin Al-Shabab A Kasar Kenya
Oct 25, 2016 19:20Rahotanni daga kasar Kenya sun bayyana cewar alal akalla mutane 12 sun mutu kana wasu kuma sun sami raunuka sakamakon wani hari da 'yan kungiyar ta'addancin nan ta Al-Shabab suka kai wani hotel a arewa masu gabashin kasar Kenya.
-
Mayakan Kungiyar Al-Shabab Sun Mamaye Wani Garin Mai Muhimmanci A Somaliya
Oct 23, 2016 15:26Mayakan kungiyar ta'addanci ta Al-Shabab na kasar Somaliya sun mamaye wani gari mai muhimmanci bayan janyewar sojojin kasar Habasha daga garin.
-
Ashabab ta sake kai wani hari a Somaliya
Oct 19, 2016 06:37Kungiyar Ashabab ta kai hai wani mumunan hari a kusa da birnin Magadushu fadar milkin kasar Somaliya
-
Majalisar Dinkin Duniya Ta Nuna Damuwa Kan Ci Gaba Da Tabarbarewar Lamurra A Somalia
Oct 15, 2016 16:55Majalisar dinkin duniya ta nuna damuwa dangane da ci gaba da tabarbarewar lamurra a kasar Somalia, musamman ta fuskar yanayin rayuwa da kuma rashin tsaro da ya addabi kasar.
-
Somaliya: Asarar Rai Asanadin Tarwatsewar Mota Mai Makare Da Bom
Oct 10, 2016 19:01Mutum Guda Ya Mutu A Somaliya Saboda harin ta'addanci
-
An Kashe Mutane Shida A Kasar Somaliya
Oct 08, 2016 06:58Riciki A yankin Putland ya yi sanadin mutuwar mutane 6.