Pars Today

Hausa
  • Shafin Farko
  • Labarai
  • Radiyo
  • Albanian shqip
  • Armenian Հայերեն
  • Assyrian ܐܬܘܪ̈ܝܐ
  • Azeri Azəri
  • Bangla বাংলা
  • Chinese 中文
  • Dari دری
  • English English
  • French français
  • German Deutsch
  • Hausa Hausa
  • Hebrew עברית
  • Hindi हिन्दी
  • Indonesian Bahasa Indonesia
  • Italian Italiano
  • Japanese 日本語
  • Kazakh қазақ тілі
  • Kiswahili Kiswahili
  • Pashto پښتو
  • Persian فارسی
  • Russian Русский
  • Spanish Español
  • Tajik Тоҷик
  • Taleshi Tolışə
  • Turkish Türkçe
  • Turkmen Türkmen
  • Uzbek узбек
  • Duniya
  • Iran
  • Gabas Ta Tsakiya
  • Afirka
  • Hotuna
  • Products

Somaliya

  • An Kai Harin Ta'addanci A gefen Babban Birnin Somaliya

    An Kai Harin Ta'addanci A gefen Babban Birnin Somaliya

    Mar 02, 2018 18:58

    Majiyar Tsaron Somaliya ta sanar da kai harin ta'addanci a barikin soja dake gefen Magadushu babban birnin kasar

  • Somaliya : Yawan Mamata Bayan Harin Mogadishu, Ya Kai 32

    Somaliya : Yawan Mamata Bayan Harin Mogadishu, Ya Kai 32

    Feb 25, 2018 10:51

    Hukumomin tsaron a Somaliya sun ce, yawan mutanen da suka rasa rayukansu sakamakon harin Mogadishu, babban birnin kasar ya karu zuwa 32.

  • Somaliya: An Sami Karin Wadanda Suka Rasu Sanadiyyar Tashin Bom

    Somaliya: An Sami Karin Wadanda Suka Rasu Sanadiyyar Tashin Bom

    Feb 24, 2018 06:38

    Rahotanni daga babban birnin kasar ta Somaliya sun ce adadin wadanda suka rasun ya karu zuwa 18 da kuma wasu 20 da suka jikkata

  • Jiragen Saman Yakin Amurka Sun Kai Hari Kan Sansanin Kungiyar Al-Shabab Na Somaliya

    Jiragen Saman Yakin Amurka Sun Kai Hari Kan Sansanin Kungiyar Al-Shabab Na Somaliya

    Feb 23, 2018 05:39

    Jaragen saman yakin kasar Amurka marassa matuka ciki sun kaddamar da hare-hare kan sansanin mayakan kungiyar Al-Shabab na Somaliya, inda suka kashe 'yan ta'adda akalla hudu.

  • Hare-Haren Ta'addanci Sun Lashe Rayukan Mutane 3 A Kasar Somaliya

    Hare-Haren Ta'addanci Sun Lashe Rayukan Mutane 3 A Kasar Somaliya

    Feb 07, 2018 18:54

    Rundunar 'yan sandan Somaliya ta sanar da cewa: Wasu 'yan bindiga sun kashe mutane uku a hare-haren kisan gilla da suka aiwatar a sassa daban daban na birnin Mogadishu fadar mulkin kasar.

  • Wata Kotun Somaliya Ta Yanke Hukumcin Kisa Kan Mutumin Da Ya Jagorancin Harin Ta'addancin Mogadishu

    Wata Kotun Somaliya Ta Yanke Hukumcin Kisa Kan Mutumin Da Ya Jagorancin Harin Ta'addancin Mogadishu

    Feb 06, 2018 17:35

    Wata kotun soji a kasar Somaliya ta yanke hukumci kisa a kan mutumin nan da aka samu da laifin tuka babbar motar da aka makare ta da bama-bamai da kai hari da ita birnin Mogadishu, babban birnin kasar a watan Oktoban bara (2017) da yayi sanadiyyar mutuwar sama da mutane 500.

  • Somaliya Ta Kore Cewa Turkiya Za Ta Kafa Sansanin Soja A Kasar

    Somaliya Ta Kore Cewa Turkiya Za Ta Kafa Sansanin Soja A Kasar

    Jan 28, 2018 08:32

    Ministan harkokin wajen kasar Somaliya ne ya kore cewa kasarsa za ta bai wa Turkiya damar kafa sansaninn soja a gabar ruwan Re Sea.

  • Somaliya Ta Karyata Jita-Jitan Hada kai Da Turkiya Na Samar Da Sansanin Soja A Ruwan Maliya

    Somaliya Ta Karyata Jita-Jitan Hada kai Da Turkiya Na Samar Da Sansanin Soja A Ruwan Maliya

    Jan 27, 2018 19:05

    Ministan harakokin wajen Somaliya ya yi watsi da da'awar kasar Eritrea na cewa ta hada kai da Turkiya domin kafa sansanin sojan ruwan a ruwan Maliya.

  • Kasar Somalia Ta Bukaci Kawayenta Su Taimaka Mata Don Kyautata Tsaro A Kasar

    Kasar Somalia Ta Bukaci Kawayenta Su Taimaka Mata Don Kyautata Tsaro A Kasar

    Jan 20, 2018 06:15

    Priministan kasar Somalia Hassan Ali Khair ya bukaci kawayen kasar da su taimaka mata don kyautata harkokin tsaro a kasar.

  • Jami'an Tsaron Somaliya Sun 'Yantar Da Kananan Yara Daga Hannun 'Yan Ta'addan Al-Shabab

    Jami'an Tsaron Somaliya Sun 'Yantar Da Kananan Yara Daga Hannun 'Yan Ta'addan Al-Shabab

    Jan 19, 2018 18:18

    Ministan sadarwar kasar Somaliya ya sanar da cewa: Jami'an tsaron kasar sun samu nasarar 'yantar da kananan yara 32 daga hannun 'yan ta'addan kungiyar Al-Shabab ta kasar.

Nuna Saura
Pars Today

© 2021 PARS TODAY. All Rights Reserved.

Labarai
    Duniya
    Iran
    Gabas Ta Tsakiya
    Afirka
    Hotuna
    Products
Pars Today
    Dangane Da Mu
    Hanyar Tuntubarmu
    RSS